Mahdi M Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Rundunar Sojin Sama Ta Kara Firgita ’Yan Boko Haram A Borno

by Mahdi M Muhammad
December 23, 2020
in LABARAI
1 min read
Rundunar Sojin Sama
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rundunar Sojin saman Nijeriya bangaren dakarun ‘Operation LAFIYA DOLE’ ta sake yin wata barnar a kan masu tayar da kayar baya da ke addabar Arewa maso gabashin kasar nan, tare da kawar da ‘yan ta’addan da lalata motocin daukar bindigoginsu a Ajiri da ke Jihar Borno.

Jami’in yada labarai na hedikwatar tsaro, Manjo Janar John Enenche ne bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya sanya wa hannu cikin m akon nan, a inda yake cewa, an cimma wannan nasarar ne a daren 19 ga Disambar, 2020, biyo bayan wasu rahotanni da aka samu da ke nuna cewa ‘yan ta’addar, a cikin manyan motocin bindiga 7 sun yi yunkurin keta Ajiri, wani matsuguni a karamar hukumar Mafa ta jihar.
Dangane da hakan ne rundunar sojin sama ta aika da wasu runduna ta jiragen sama masu saukar ungulu na rundunar Sojin sama (NAF) don fatattakar ‘yan ta’addan. Jirgin NAF din ya kawo cikakkun bayanai, a inda ya tarwatsa manyan motocin bindigogi 2 tare da kashe ‘yan ta’adda da dama.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Ta’addanci: Gwamnan Zamfara Ya Dakatar Da Shirin Gurfanar Da Kakakin APC

Next Post

Sai Mun Koma Ga Da’ar Ubangiji Za A Samu Saukin Rashin Tsaro – Cibiyar Interfaith

RelatedPosts

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Mahdi M Muhammad
6 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Kanawa Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Game Da Zaben Kananan Hukumomin Kano 

by Mahdi M Muhammad
6 hours ago
0

A ranar Asabar din da ta gabata, 16 ga Janairu,...

Borno

Borno Ta Ware Miliyan N624 Wajen Bai Wa Dalibai 23,776 Tallafin Karatu

by Mahdi M Muhammad
6 hours ago
0

A kokarin gwamnatinsa na bunkasa ilimi, Gwamnan Jihar Borno, Farfesa...

Next Post
Interfaith Mediation Centre

Sai Mun Koma Ga Da’ar Ubangiji Za A Samu Saukin Rashin Tsaro – Cibiyar Interfaith

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version