Mahdi M Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Rundunar Sojin Sama Ta Kuduri Aniyar Ganin Bayan Boko Haram A Borno

by Mahdi M Muhammad
January 15, 2021
in LABARAI
1 min read
Sojin Sama
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rundunar Sojin saman Nijeriya, bangaren dakarun ‘Operation LAFIYA DOLE’ ta sake yin wata barna a kan ‘yan ta’addan Boko Haram da ke addabar Arewa maso gabashin kasar, tare da lalata motocin bindigogin su da ba su gaza 3 ba, a inda suka rundunar kuma ta murkushe mayakansu da dama a Mainok da ke jihar Borno.

Jami’in yada labarai na hedikwatar tsaro, Manjo Janar John Enenche ne bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya sanya wa hannu cikin makon nan, a inda yake cewa, an gudanar da harin jirgin ne a ranar, 12 ga Janairun 2021, sakamakon rahotannin sirri da ke nuna cewa ‘yan ta’addan a cikin manyan motocin bindiga suna bin hanyar Jakana-Mainok na jihar.

A bisa haka ne, rundunar ta binciko jiragen yaki masu saukar ungulu na NAF don tarwatsa ayarin motocin bindigogin nasu da na kayan aikinsu. Jirage masu saukar ungulu sun ba da cikakkun bayanai a yankin da aka nufa, wanda ya haifar da lalata motoci 3 na ‘yan ta’addan, a inda aka ga wasu daga motocin suna ci da wuta. Da yawa daga cikin ‘yan ta’addan an kuma kawar da su a yayin harin.

Sojojin Nijeriya ba za su yi kasa a gwiwa ba har sai an kawar da dukkan makiyan al’umma, sannan an dawo da al’amuran yau da kullum a dukkan yankunan kasar da ke fama da rikici.

SendShareTweetShare
Previous Post

Babu Imani Ko Tausayi A Zuciyarmu Yayin Da Muka Yanke Al’aurar ‘Yar Shekara 6 Ba’

Next Post

Gwamnatin Sakkwato Za Ta Fara Biyan Albashi Da Harajinta A 2023

RelatedPosts

Naira

Naira Na Shirin Sake Faduwa Warwas – FMDQ

by Mahdi M Muhammad
17 mins ago
0

Za Ta Iya Kai Wa Dala 500 Cikin Mako Mai...

Ruwan Sha

Gwamnatin Bauchi Na Shirin Raba Tsaftacaccen Ruwa Sha Lita Miliyan 75 Kullum

by Mahdi M Muhammad
23 mins ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Hukumar Samar da Tsaftacaccen Ruwa ta...

Sarakuna

Sarkin Gwandu Ya Bukaci Sarakunan Gargajiya Su Bauta Wa Al’umma

by Mahdi M Muhammad
27 mins ago
0

Daga Umar Faruk, Mai Martaba Sarkin Gwandu, Alhaji Muhammadu Iliyasu...

Next Post
Sakkwato

Gwamnatin Sakkwato Za Ta Fara Biyan Albashi Da Harajinta A 2023

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version