Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Rundunar ’Yan Sanda Ta Nemi Hadin Kan Wakilan Kafafen Jarida A Kebbi

by Muhammad
January 26, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Jarida
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Umar Faruk,

Rundunar ’yan sandan Jihar Kebbi a jiya ta nemi hadin kai tsakaninta da wakilan kafafen jarida a jihar ta Kebbi.

samndaads

Bukatar hakan ta fito ne daga bakin sabon Kwamishinan yan sanda CP Adeleke Adeyinka Bode da aka turo a jihar yayin wata zayara da ya kai a ofishin wakilan kafafen yada labaru da ke a jihar ta Kebbi a jiya a Birnin-Kebbi. Inda ya bayyana cewa” a matsayina na sabon Kwamishinan yan sanda da aka turo a jihar ta Kebbi naga yazama wajibi gare ni na kai ziyara ga masu ruwa da tsaki a duk fadin jihar ta Kebbi wanda Yan jaridu na daya daga cikin masu ruwa da tsaki a jihar domin suna ilmanta da jama’a abin da ke faruwa a cikin jihar da kuma kasa baki daya.

Saboda hakan ne nake neman hadin kan yan jaridu a duk fadin jihar ta Kebbi domin rundunar yan sanda tayi aiki kafada da kafada domin kadakar da al’ummar musamman ga irin rashin tsaro da ake fama dashi a wasu jahohin kasar nan da kuma bayyana wa al’ummar illolin aikata laifufuka a cikin yankunansu da kuma kananan hukumomi har zuwa matakin jihar da kasa bakin daya, inji CP Adeleke Adeyinka Bode yayin da yake jawabi ga wakilan kafafen yada labaru a ofishinsu da Birnin-Kebbi a jiya”.

Ya kuma bukaci al’ummar jihar Kebbi da su cigaba da taimakawa rundunar yan sanda wurin bada bayanan sirri ga rundunar kan duk wani laifufuka da ake aikatawa lungu da sako na fadin jihar ta Kebbi.

Daga karshe Kwamishinan Adeleke Adeyinka Bode ya godewa wakilan kafafen yada labaru da ke Birnin-Kebbi kan bashi tabbacin hadin kai tsakaninsu da rundunar ta yan sanda a jihar kebbi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Bai Kamata Mu Yi Rashin Nasara A Hannun Manchester Ba, Cewar Klopp

Next Post

NAF Ta Fatattaki ’Yan Bindiga Da Kashe Mayakansu A Kaduna

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Kaduna

NAF Ta Fatattaki ’Yan Bindiga Da Kashe Mayakansu A Kaduna

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version