Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Rundunar ’Yan Sandan Jigawa Ta Cafke Mutum 27 Bisa Aikata Laifuka Daban-daban

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

Jami’in hulda da jama’a na Rundunar SP Abdu Jinjiri ya sanar da haka cikin sanarwar da ya bayar a nan Dutse.
Ya ce an cafke wadanda ake zargin ne bayan mukaddashin babban sufetan yan sanda na kasa Muhammad Abubakar ya kaddamar da shirin yaki da aikata miyagun laifuka da aka yiwa lakabi da operation puff adder.
SP Abdu Jinjiri ya ce biyu daga cikin wadanda ake zargi an kama su ne bisa zargin hada baki da yin garkuwa da mutane, kazalika an kama wasu da ake zargi da yin garkuwa da mutane bayan wasu ‘yan ta’adda sun kama Mista Adre Palsin dan kasar India da yake aiki a kamfanin gine-gine na Alren a yankin karamar hukumar Jahun a ranar sha takwas ga watan Maris da ya wuce.
Mai magana da yawun Rundunar yan sandan ya kara da cewa an kama ashirin da daya daga cikin mutanen bisa zargin aikata miyagun laifuka da fashi da makami a yankin karamar hukumar Dutse.
Rundunar ta samu Baburan sata guda uku daga wadanda ake zargi.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Ramadan: Goman Karshe Na Da Falala Mai Yawa Ga Musulmi – Shekh Tanimuddari

Next Post

Zaben Gwamnan Bauchi: Za Mu Yi Adalci Ga Kowacce Jam’iyya – Shugaban Kotun

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
3 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
15 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
24 hours ago
0

...

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
2 days ago
0

...

Next Post

Zaben Gwamnan Bauchi: Za Mu Yi Adalci Ga Kowacce Jam’iyya – Shugaban Kotun

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: