Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Sabon Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Filato Ya Kama Aiki

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Lawal Umar Tilde, Jos

Sabon Kwamishinan ‘yanSanda naJihar Filato, CP Adie Jerimiah Undie, ya kama aiki.

samndaads

Kamar yadda babban jam’in hulda da jama’ana rundunar ‘yan sandan Filato, ASP Tyopeb Mathias Terna, ya bayyanawa a wata takardar manema labarai da ya sanyawa hannu.

Jami’in huldan da jama’a, ya saki wannan takardar sanarwa ne a ranar Litinin din nan da ta gabata, yace sabon kwamishinan ya maye gurbin tsohon kwamishinan CP Peter Babatunde Ogunyanwo wanda aka sauya masa wurin aiki zuwa hedikwatar ‘yan sanda dake Abuja.

SendShareTweetShare
Previous Post

Alhazan Kebbi Hudu Suka Rasu A Hajjin Bana

Next Post

Sai Matasa Sun Samu Aikin Yi Za Mu Yarda Da Tattalin Arziki Ya Farfado —Salihu Halliru

RelatedPosts

Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana zaben Sabon shugaban Karamar...

Harkokin Noma

Sarkin Noma Ya Shawarci Gwamnatin Tarayya Ta Kara Kokari Wajen Gyara Harkokin Noma

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Bala Kukkuru, Sarkin Noman Jihar Kano, Alhaji Yusuf Umar...

Kwazon Tambuwal

Hobbasar Kwazon Tambuwal Na Fara Biyan Albashi Daga Haraji A 2023

by Muhammad
2 days ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Gwamnatin Jihar Sakkwato a karkashin jagorancin...

Next Post

Sai Matasa Sun Samu Aikin Yi Za Mu Yarda Da Tattalin Arziki Ya Farfado —Salihu Halliru

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version