Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Sai A Watan Gobe Pogba Zai Dawo Daga Jinya -Solkljaer

by Muhammad
February 19, 2021
in WASANNI
1 min read
Pogba
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Manchester United, Ole Gunnar Solskjaer ya tabbatar da cewar dan wasan tsakiyar kungiyar Paul Pogba zai ci gaba da jinya har bayan watan Fabrairu, ba zai buga wa kungiyar wasa da Real Sociedad ba.

Wasu ‘yan wasan da ba su yi wa Manchester United gasar zakarun Turai ta Europa League ranar Alhamis ba sun hada da Donny Ban De Beek da kuma Edinson Cabani wadanda duka suke fama da ciwo.

samndaads

Manchester United  ta ci gaba da buga gasar Europa League wasannin kungiyoyi 32, bayan da ta yi ta uku a cikin rukuni a gasar cin kofin zakarun turai wato Champions League a bana wanda hakan yasa ta dawo gasar Europa.

Kungiyar ta Old Trafford ta buga karawar a Turin wato filin wasan kungiyar kwallon kafa ta Jubentus maimakon San Sebastian, bayan da Spaniya ta sa dokar hana shiga kasarta don gudun yada cutar korona.

Kawo yanzu Pogba ba zai buga wasan da Manchester United United za ta kara da Real Sociedad a Italiya da wanda za su fafata a filin wasa na Old Trafford ba a gasar ta Europa League ta wannan shekarar.

Haka kuma dan kwallon ba zai yi wa kungiyar wasan da za ta yi gumurzu da kungiyar kwallon kafa ta Newcastle United ba da kuma wanda zata fafata da Chelsea, sannan watakila ba zai je Etihad wasan hamayya da Manchester City ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Duniya Za Ta Sha Mamaki Idan Muka Je Gidan PSG A Faransa -Koeman

Next Post

Muhimmancin Yarda Da Juna A Tsakanin Ma’aurata

RelatedPosts

PSG

Bambancin Tuchel Da Pochettino A PSG

by Muhammad
2 days ago
0

Ranar Lahadi kungiyar kwallon kafa ta Monaco ta je har...

Kallo

’Yan Kallo Za Su Koma Shiga Kallo A Watan Mayu A Ingila

by Muhammad
2 days ago
0

Kimanin 'yan kallon kwallon kafa 10,000 za su koma shiga...

Yadda Aka Raba Jadawalin Kofin Zakarun Afrika

by Muhammad
2 days ago
0

An hada kungiyoyi uku da suka taba lashe kofin zakarun...

Next Post
Ma'aurata

Muhimmancin Yarda Da Juna A Tsakanin Ma’aurata

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version