Yusuf Shuaibu">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home TATTALIN ARZIKI

Sai Da Mu Ka Roki Abokan Ciniki Kafin Su Sayi Mai Dala Tara – Kyari

by Yusuf Shuaibu
November 24, 2020
in TATTALIN ARZIKI
1 min read
Sai Da Mu Ka Roki Abokan Ciniki Kafin Su Sayi Mai Dala Tara – Kyari
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kamfanin mai na kasa (NNPC), Malam Mele Kyari, ya bayyana cewa, sai da aka roki masu sayen man Nijeriya a kan su sayi danyen mai a kan Dala tara ga duk gangan mai a watan Afrilu.

Kasuwan main a duniya farashin mai ya sauka kasa wanda ta kai ana sayar da kowacce ganga a kan naira 15.98 a watan Afrilu, wannan shi ne karancin farashin da aka taba samu tun a shekarar 1999, hakan ya faru ne sakamakon fadan da ake tsakanin kasar Saudiyya da kasar Rasha.

samndaads

“A zahirin gaskiya, mun sayar da kowacce gangan mai guda daya kan dala tara a watan Afrilu kuma sai da muka raki masu saya kafin suka saya a hakan,” in ji Kyari lokacin da yake zantawa da manema labarai.

Ya kara da cewa, Nijeriya tana samar da mai ganga miliyan 2.49 a duk rana a watan Afriru, wanda aka ci tsammanin samun fitar da ganga miliyan uku a duk rana. Shugaban kamfanin ya ci gaba da bayyana cewa, wannan shi ne shekara mafi muni da kamfani da kuma tattalin arziki duniya ya fuskanta. Ya kara da cewa, yana da matukar mahimmanci kamfanin ya gudanar da wasu canje-canje.

SendShareTweetShare
Previous Post

Farashin Manja Ya Yi Tashin Gwauron Zabi A Manyan Kasuwannin Enugu

Next Post

Za A Fara Gyaran Matatar Mai Ta Fatakwal A Farkon 2021 – NNPC

RelatedPosts

Kangin Talauci

Shirin Tsamo Mutane Miliyan Biyu Daga Kangin Talauci Ya Kankama – Osinbajo

by Yusuf Shuaibu
2 days ago
0

Bayan samun nasarar kaddamar da shirin farfado da tattalin arziki...

Talakawan Nijeriya

Talakawan Nijeriya Miliyan 24.3 Sun Samu Tallafin Naira 5,000 Kowanne – Ministar Jinkai

by Yusuf Shuaibu
2 days ago
0

A ranar Talata ne, gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, sama...

FIRS

FIRS Ta Tattara Harajin Tiriliyan N4.9 A Shekarar 2020 Duk Da Korona

by Yusuf Shuaibu
3 days ago
0

Hukumar tattara haraji ta kasa (FIRS) ta bayyana cewa, ta...

Next Post
Matatar Mai

Za A Fara Gyaran Matatar Mai Ta Fatakwal A Farkon 2021 – NNPC

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version