Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

by Daurawa Daurawa
January 23, 2021
in LABARAI
1 min read
Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya

Rahotonnin da suke fitowa daga fadar gidan Gwamnatin jihar Bauchi na nuni da cewa Babban Sakataren Lamurran Sirri na Gwamna Bala Mohammed (Principal Private Secretary), Farfesa Mohammed Musa Kirfi ya yi murabus daga wannan mukamin nasa a jiya.

samndaads

Zuwa yanzu wakilinmu bai jiyo dalilin da ya sabbaba ajiye aikin masa ba.

Sai dai bincike ya nuna cewa ajiye aikin da Farfesa Kirfi ya yi dai shi ne ya kawo adadin mutum hudu masu rike da manyan makaman siyasa da suka ajiye aikinsu bisa dalilai daban-daban a karkashin Gwamnatin PDP ta Gwamnatin Bala Muhammad tun lokacin da ta dare garagar mulki shekaru biyu da suka wuce.

Da yake maida martani kan murabus din PPS din, Kakakin jam’iyyar PDP reshen jihar Bauchi, Alhaji Yayanuwa Zainabari ya nuna cewa wadanda suka yi murabus din sun kasa sauke nauyin da aka daura musu kamar yadda alamu suka nuna.

Ya ce, duk wani da ya ji ba zai iya tafiyar da ayyukan ofishin da aka ba shi ba, yana da cikakken damar ajiye aikin wanda ta hakan ne gwamna zai samu damar nada wasu da suka fi cancanta kan kujerar domin tabbatar da cigaban jihar da kyautata shugabanci.

Cikakken labarin na tafe.

SendShareTweetShare
Previous Post

Abin DaYa Sa Tattabarun Da Buhari Ya Saki Ba Su Tashi Ba – Adesina

Next Post

NIS Ta Kaddamar Da Sansanin Karfafa Tsaron Iyakar Kasa Na 15 A Jihar Ogun

RelatedPosts

Billiri

An Sassauta Dokar Hana Zirga-zirga A Billiri

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya,   Gwamnatin jihar Gombe ta sassauta...

Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Majalisar dattijan Nijeriya a yau Laraba ta tabbatar da nadin...

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya...

Next Post
NIS Ta Kaddamar Da Sansanin Karfafa Tsaron Iyakar Kasa Na 15 A Jihar Ogun

NIS Ta Kaddamar Da Sansanin Karfafa Tsaron Iyakar Kasa Na 15 A Jihar Ogun

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version