Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

SAKON SULTAN GA MATASA: Ku Rage Hawa Facebook, Whatsapp Da Instagram

by Tayo Adelaja
July 10, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban majalisar koli ta lamurran addinin Islama ta Nijeriya, ya gargadi yara musamman ‘yan mata da su guji daukar lokaci mai yawa kan shafukan sada zumunta na zamani domin yin hakan ka iya bata tarbiyarsu.

Da yake jawabi a wajen wata gasar musabakar Alkur’ani mai girma a birnin Sakkwato ranar Lahadi, Sultan Saad Abubakar, ya ce, “abin damuwa ne matuka” ganin irin yadda shafukan sada zumunta kamar su Facebook da Whatsapp da Instagram da 2go ke dauke wa yara hankali daga karatunsu.

samndaads

Kamfanin dillancin labaran Najeriya (NAN) ya ambato shi yana cewa ya kamata iyaye su rinka kula da yaransu.

”Irin yadda ‘yan mata ke bata mafi yawan lokutansu a kan shafukan sada zumunta abin damuwa ne kuma wannan yana da hadari ga al’ummarmu.

Ya yi kira ga iyaye da su tabbatar da cewa ‘ya’yansu mata sun yi amfani da lokacinsu wajen yin abubuwa masu ma’ana da rayuwa, ciki har da karatun Alkur’ani, domin yin hakan ne zai sa su zamo iyaye na-gari”.

SendShareTweetShare
Previous Post

Hukumar EFFC Ta Cafke Saminu Turaki

Next Post

Kamfanin Etisalat Ya Janye Daga Nijeriya

RelatedPosts

Bude Makarantu

Korona: Ba Ja Baya Ga Bude Makarantu – Gwamnatin Bauchi

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Bauchi ta...

Harshen Hausa

Taron ‘Waiwaye Adon Tafiya’: Masana Sun Damu Bisa Nakasta Harshen Hausa

by Muhammad
5 days ago
0

Akwai Damuwa Kan Yadda Zamani Ke Tafiya Da Al’adun Bahaushe...

'Yan Kwaya

Zaben Kananan Hukumomin Kano: Yadda Aka Tono ’Yan Kwaya A ’Yan Takara

by Muhammad
6 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Next Post

Kamfanin Etisalat Ya Janye Daga Nijeriya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version