Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Sam Nda-Isaiah: 1962 -2020 An Kammala Shirye-shiryen Jana’izar Ciyaman Gobe

by Muhammad
December 27, 2020
in MANYAN LABARAI
1 min read
Jana'izar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Idris Aliyu Daudawa,

Idan Allah ya kaimu gobe Litinin za a yi jana’izar marigayi mawallafin jaridar LEADERSHIP Sam Nda-Isaiah a makabartar Gudu da ke Abuja babbar birnin tarayya Abuja, da karfe goma na safe kamar dai yadda iyalansa suka bayar da sanarwa. Sam Nda-Isaiah da ya rasu ne da daren ranar Juma’a 11 ga watan Disamba 2020.

samndaads

Za ayi Jana’izar rufe shi ne bisa su ka’idojin hana yaduwar Cutar Korona kamar yadda kwamitin babban birnin tarayya ya bada sanarwa, ko kuma yadda aka sani tun lokacin da annobar ta bulla a Nijeriya, sai kuma wanda aka gaiyata ne kawai ake sa ran ya je wurin.

Mista Sam Nda-Isaiah ya shahara kwarai wajen taimakon al’umma ga kuma iya sanin yadda zai zauna da mutane da basu shawara ta gari, mai son hadin kan ‘yan Nijeriya ne, kamar dai yadda wasu abokan makarantar sa, kungiyar hada magunguna ta kasa, abokan huldar sa na siyasa, da dai sauran mutane suka bayyana lokacin ta suka zo yin ta’aziyyar sa.

A yau Lahadi ne ake gabatar da adduo’I da wakoki ta musammam a coci don ban kwana da shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

A Kalla Cin Hancin Naira Biliyan 9.4 Aka Baiwa Alkalai A Nijeriya Cikin Shekara Biyu – Rahoton ICPC

Next Post

Manoma Sun Kara Samun Kudin Shiga A Kauyensu A Lokacin Cin Rani

RelatedPosts

Bude Makarantu

Korona: Ba Ja Baya Ga Bude Makarantu – Gwamnatin Bauchi

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Bauchi ta...

Harshen Hausa

Taron ‘Waiwaye Adon Tafiya’: Masana Sun Damu Bisa Nakasta Harshen Hausa

by Muhammad
5 days ago
0

Akwai Damuwa Kan Yadda Zamani Ke Tafiya Da Al’adun Bahaushe...

'Yan Kwaya

Zaben Kananan Hukumomin Kano: Yadda Aka Tono ’Yan Kwaya A ’Yan Takara

by Muhammad
6 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Next Post
Manoma Sun Kara Samun Kudin Shiga A Kauyensu A Lokacin Cin Rani

Manoma Sun Kara Samun Kudin Shiga A Kauyensu A Lokacin Cin Rani

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version