Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sam Nda- Isaiah: Tsayayyen Mutum Ne Mai Fadin Gaskiya, Cewar Sakataren Gwamnati

by Muhammad
December 27, 2020
in LABARAI
1 min read
Sakataren Gwamnati
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

Sakataren gwamnantin tarayya, Boss Mustapha ya bayyana marigayi shugaban kamfanin LEADERSHIP Sam Nda- Isaiah a matsayin abokinsa na hakika wanda ya tsayu wajen fadin gaskiya.

samndaads

Sakataren gwamnatin ya bayyana haka ne  a ziyarar ta’aziyyar day a kai gidan marigayin, ya kuma kwamitin shugaban kaa kan cutar koroina ta samu goyon baya matuka daga marigayin.

A ta’aziyyar day a gabatar, ya kuma ce, marigayin mutum ne yak e fadin zuciyasa ba tare da boye gasikiya musamman akan abin ya shafi ci gaban al’umma.

Ya kuma kara da cewa, “Mutum ne day a yi rayuwa tare da tabbatar da gaskiya ya kuma yi fafutukar neman na kansa, wannan na daga cikin daliln da suka say a samu gaggarumar nasara a kusan dukkan harkokin day a fuskanta a rayuwarsa, tun daga rubutun a jarida har ya zuwa yadda ya mallaki hamshakin gidan gada labarai a kasar nan.

“Sam abin koyi ne wanda taimaki al’umma da dama a rayuwarsa, tabbas an yi a sararsa a bangaren yada labarai a kasar nan.

“Sam aboki na ne wanda nake mutuntawa matuka, yana fadin gaskiya komai dacinta, kuma zan yi kewar shawarwarinsa a gare ni. Sam mutum ne mai sauraron duk mastalolin da ka fuskance sad a ita.

Ya kuma yi addu’ar Allah ya gafarta masa ya kuma ba iyalansa hakurin jure rashin.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Tayayya Ta Gargadi Rabaran Mathew Kukah Kan Yada Kalaman Kiyayya

Next Post

Cutar Korona Ta Kashe Likitoci 20 A Cikin Kwana 7, Cewar Kungiyar Likitoci

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post
Benuwe

Cutar Korona Ta Kashe Likitoci 20 A Cikin Kwana 7, Cewar Kungiyar Likitoci

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version