Idris Aliyu Daudawa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Sam Nda-Isaiah Ya Rasu Lokacin Da Ake Tsananin Bukatar Gudunmawarsa – Jami’ar Jos

by Idris Aliyu Daudawa
January 17, 2021
in RAHOTANNI
1 min read
Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugabannin jami’ar Jos sun bayyana rashin jin dadinsu dangane da rasuwar mawallafin jaridar LEADERSHIP Sam Nda Isaih, wadda suka bayyana cewar mutuwar ta zo ne lokacin da aka fi son amfani da gudunmawar kwarewarsa.

Sun bayyana cewar marigayi Sam Nda Isaih shararre ne a bangaren harhada magunguna, dankasuwa, dan siyasa, kuma shararren kwararren dan jarida.

Sun cigaba da bayanin cewar mu anan jami’ar Jos a cikin wasikar ta‘aziyyar da suka rubuta, wadda kuma mataimakin shugaban jami’ar Farfesa Sabestine Maimako ya ce, shi marigayin koda yaushe bukatar shi ita ce, yana mai son yaga kasar Nijeriya tana tafiyar da harkokinta, kamar dai yadda ya dace a rika yi, inda kuma yake amfani da kafar watsa labarai ta jaridar sa ta Leardership wajen yada ita manufar tasa.

Mu anan jami’ar Jos munyi amfani da jaridar tta shi wajen yada manufofin namu, muna kuma saran yadda muka fara yin mu’amala ta taimakon juna da kuma zumunci hakan zai cigaba.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Ma’anar Wasu Sabbin Fasahar Zamani (I)

Next Post

Matan Tsofaffin Sojoji 200 Sun Samu Tallafi A Bauchi

RelatedPosts

Tuhumar Malam Abduljabbar Za A Yi, Ba Mukabala Da Shi Ba– Sheikh Khalil

by Idris Aliyu Daudawa
2 days ago
0

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja Shugaban Majalisar Malamai na Shiyyar...

ISWAP

Boko Haram Ta Yi Garkuwa Da Ma’aikatan Jinkai Bakwai A Dikwa

by Idris Aliyu Daudawa
2 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri A harin bayan nan da mayakan...

Makanike

Shari’ar Gonaki: Kotu Ta Aike Wa Rundunar Soja Da Ma’aikarar Shari’a Sammaci

by Idris Aliyu Daudawa
2 days ago
0

Daga Isa Abdullahi Gidan ‘Bakko, Zariya Kotun daukaka kara dake...

Next Post
Matan Tsofaffin Sojoji

Matan Tsofaffin Sojoji 200 Sun Samu Tallafi A Bauchi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version