Ahmed Muhammed Danasabe">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sam Ndah-Isaiah: Tun Farkon Haduwa Da Shi Na San Mutumin Kirki Ne

by Ahmed Muhammed Danasabe
December 21, 2020
in LABARAI
2 min read
Sam Ndah-Isaiah
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Na fara haduwa da Marigayi Sam Nda  Isaiah a garin Lokoja NE a 2010 lokacin Ina yin aiki da rusasshiyar jaridar “The Republic” a matsayin wakilinta a jihar Kogi.

Ina daga cikin ‘yan jaridun da su ka  yi hira da marigayin a waccan shekara ta 2010,

samndaads

lokacin  da ya kawo ziyara jihar Kogi don halartan bikin ranan Bassan-Nge (Basan-Nge Day) wanda al’ummar ta Bassan-Nge suke gudanarwa a ranan 26 ga watan Disamban kowace shekara.

Akwai tambayar da na yi ma sa bayan mun kammalla hira da shi, inda na kebe shi  na tambaye shi cewa, “Shin ranka ya dade, gaskiya kai  dan asalin jihar Kogi ne? Sai marigayi Sam Nda Isaiah ya dube ni yayi murmushi.

Daga nan, muka ka yi ban kwana da juna, kuma karshen gani na da shi kenan, har sai dana samu labarin rasuwarsa a ranan Juma’a 11 ga watan Disambar 2020.

Amma ina ganinsa, na san yana da kirki.

Duniya ta yi rashin gawurtacce kuma gogaggen dan Jarida wanda samun cike gurbinsa zai yi wuya.

Ba zan taba mantawa da marigayin ba domin kuwa ta dalilinsa ne ya sa na sake yin fice  a matsayina na dan jarida a jihar Kogi, musamman a tsakanin Hausawa da Nupawa wadanda ba su da wata jarida da suka dogara da ita kuma suke rubibun saya a kulli yau min sai jaridar Leadership A yau wanda marigayi Sam Nda Isaiah ya kafa.

Daidai gwargwado, marigayi Sam Nda Isaiah ya bada gudunmawrsa wajen ci gaban Nijeriya ta fannin siyasa da kuma tattalin arziki.

Addu’a ta gare shi, ita ce Allah ya jikansa da rahama. Ya baiwa iyalansa da yan uwa da abokan huldarsa da kuma daukacin ma’aikatan jaridar Leadership hakurin jure wannan babban rashin da suka yi.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Jira Kawai Mu Ke A Ba Mu Damar Farautar Boko Haram – ’Yan Sintirin Borno

Next Post

Sam Nda-Isaiah (1962-2020):IBB, Abdulsalami, Etsu Nupe Za Su Albarkaci Jana’izarsa

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

Gobarar Sakkwato: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Tambuwal

by Ahmed Muhammed Danasabe
6 hours ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Ahmed Muhammed Danasabe
9 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Ahmed Muhammed Danasabe
9 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post
Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah

Sam Nda-Isaiah (1962-2020):IBB, Abdulsalami, Etsu Nupe Za Su Albarkaci Jana’izarsa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version