Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sama Da Mutum Dubu 100,000 Ne Ambaliyar Ruwa Ya Shafa A Binuwai

by Tayo Adelaja
September 19, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Yusuf Shu’aibu

Sama da mutane dubu 100,000 ne suka rasa muhallansu sakamakon ambaliyar ruwa a jihar Binuwai, sakamakon ruwan sama mai karfi da aka samu a yankin a cikin ‘yan kwanakin nan.

samndaads

Mafi yawa daga cikin mutanen da ambaliyar ta shafa na zaune ne a Birnin Makurdi, fadar gwamnatin Jihar ta Benue, yayin da jami’an hukumar agajin gaggawar ta kasar wato NEMA ta fara aikin isar da kayayyakin jin kai domin jama’a.

A shekarar nan ta 2017 dai an samu ambaliyar ruwa a jihohi da dama na yankin arewa ta tsakiya da wasu sassan kasar nan.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Shawarci Masu Hannu Da Shuni Na Garin Rimi

Next Post

Gwamnatin Bauchi Za Ta Taimakawa Masu Laruran Ido Kyauta

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post

Gwamnatin Bauchi Za Ta Taimakawa Masu Laruran Ido Kyauta

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version