Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Samar Da Kayayyakin Noma Cikin Sauki Yafi Bada Bashin Noma —Sani Dangote

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in RAHOTANNI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri

An yi kira ga gwamnatin tarayya ta hannun ma`aikatar gona ta tarayya da sauran hukomomi da suke da ruwa da tsaki akan bunkasa harkar noma a Najeriya, wanda gwamnatin Muhammadu Buhari ta ba mahimmanci a matsayin matakin farfado da tattalin arziki da ta wadata manoma da kayan aiki cikin sauki shi ne yafi duk wani shiri na ba manoma tallafi ko bashin noma a wannan kasa kuma a wannan lokaci.

samndaads

Wannan bayyani ya fito ne daga bakin Mataimakin Shugaban Rukunonin Gamayya na Kamfanin Dangote Alhaji Sani Dangote a lokacin wani taro na bunkasa da kuma nona amfanin gona wanda kamfani buga Jaridar Daily Trust da hadin gwiwar ma`aikatar noma ta Jahar Kano ta gudanar na manoman Jahohin Arewa maso Yamma wanda aka gabatar a Kano.

Sani Dangote ya kara da cewa, idan aka wadata manoma da iri mai inganci da wadataccen takin zamani da kayayyakin noma kamar irin su motocin noma, maganin kwari da dai sauran abubuwa na noma su samu ga manoma cikin sauki, to yafi dukkan wani taimako da za ama manoma domin ta haka ne manoma zasu dogara da kansu kuma abinci ya wadata a same shi da sauki kuma su manoma su sami riba mai albarka.

Haka kuma ya ce  mayan matsalolin su su ne rashin wadatattun madatsan ruwa wato Dam Dam dumin  Dam daya kawai su ke da shi, domin haka suna bukatar madatsun ruwa fiye da yadda ake a yanzu, kuma babbar matsalar su ita ce  rashin wadatattun kayan noma na zamani wanda ake amfani da su a Duniya.

Taron dai ya samu halarta mayan manoma da kanana da kuma kwamishinan aikin gona a Jahar Kano Honarabul Nasiru Yusuf Gawuna wanda yayi Dogon bayani akan yadda Kano ta yi wa Jahohi kasar fintinkau akan tsare tsaren aikin gona bisa samun goyon baya Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje.

SendShareTweetShare
Previous Post

Barayi Sun Dawo Da Kashe Mutane A Yankin Sabuwa

Next Post

Hukumar Kwastan Ta Kama Bindigogi Fiye Da Dubu Daya A Lagos

RelatedPosts

DATA

Har Yanzu Ana Sayar Da (DATA) Kan Tsohon Farashi Duk Da Ragin Kashi 50

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Yawancin masu amfani da layin sadarwa sun ce har yanzu...

Farfesa Dadari

Yawan Karbo Bashin Da Gwamnati Ke Yi Bai Da Amfani Ga Kasar Nan -Farfesa Dadari

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Wani Malami a Jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria, Farfesa...

Gobara Ta Yi Sanadiyyar  Mutuwar Uwa Da ‘Ya’yanta Biyu A Kirfi

Gobara Ta Yi Sanadiyyar  Mutuwar Uwa Da ‘Ya’yanta Biyu A Kirfi

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Ibtila’in gobara ya ci rayuwar mutum uku daga ciki har...

Next Post

Hukumar Kwastan Ta Kama Bindigogi Fiye Da Dubu Daya A Lagos

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version