Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Samu Ambaliyar Ruwa A Jihohi 27 Bana –NIHSA

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mustapha Ibrahim, Kano

Hukumar kula da yanayi ta Nigeriya watau Nigeria Hydrological Serbices Agency.NIHSA ta bayana cewa yanzu haka an samu ambaliyar ruwa a jahohi 27 nakasar nana a wannan shekara ta 2017.Wannan bayanin yafito ne daga bakin babban Jami’i mai kula da Arewa maso-Yamma Yunusa Yahaya Hashimu Kano, a yayin wani taro da hukumar ta shirya a ranar Litinin din nan data gabata. Haka kuma yace yanzu haka an rasa mutane sama da 60 wadanda suka rasu a wadannan jihohi 27 Inda ya ce a Jihar Neja mutum sama da 40 suka rasusai kuma jihar   Gwambe mai sama da mutum 20 da Milliyoyin Nairori, dan haka yayi kira ga Jama’a a kan su kula da muhalli kuma yadda ya kamata.

samndaads

Shi ma a jawabinsa Darakta mai kula da bin didigin aiki a ma’aikatar kula da muhali ta Kano Dakta Garba Saleh Ahamad wanda kuma shi ne ya walkicikwamishinan muhali na Kano Honarabil Ali Bukar Makoda, ya bayyana cewa manyan dalililai biyu ne ke kawu Ambaliyar Ruwa.Na farko daiyanayi da kuma gini-gine a hanyoyin ruwa.

Haka kuma Dakta Garba ya ce, a Gwamnatin Kano kashe kudi kimanin Naira Billiyan Biyu a kokarinta na daukar mataikai a kan matsalar Ambaliyar Ruwa. Dan haka ya shawarci Jama’a da su kula da tsaftar muhali da kuma nemanizinin Hukumomi a duk lokacin da zaayi wani gini.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ni Na Kashe Diyar Kishiyar Matata –Akilu Sa’idu

Next Post

Dakunan Karatu Na Fuskantar Kalubale

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post

Dakunan Karatu Na Fuskantar Kalubale

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version