Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

An Samu Nasarar Cafke ’Yan Fashin Da Ke Amfani Da Kayan ‘Yan Sanda A Inugu

by
4 years ago
in LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Abubakar Abba

Gungun ‘yan fashi da makami masu tare manyan hanyoyi da suke yunkurin yin amfani da damar bikin kirismeti sun fada a cikin komar ‘yan sanda na jihar Enugu.

’Yan fashin hudu, Kenneth Eze da  Ojobo Ude da Emeka Eze da kuma  Sunday Ugwu an cafke su ne lokacin da suke kokarin yiwa wasu fasinjoji fashi da suke cikin wata motar Bas a wuraren  babban titin Ninth Mile/Nsukka.

Labarai Masu Nasaba

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

An ruwaito cewar, lamarin ya auku ne a ranar 24 ga watan Disamba a lokacin da gungun ‘yan fashi shda da suke sanye da kayan ‘yan sanda  suka datse hanyar .

‘yan fashin sun tilastawa aben hawa canza hanya wanda suke kan hanyar su ta zuawa jihar Legas, inda suka fantsama cikin daji.

‘Yan fashin sun karbewa fasinjojin kayan su, inda daga baya jami’an ‘yan sanda naofishin gundumar  Ninth Mile suka yi kundubalar auka ‘ yan fashin.

An ruwaito cewar anyi musayar wuta tsakanin ‘yan sandan da ‘yan fashin, inda aka samu nasarar cafke mutum hudu daga cikin su biyu kuma suka arce..

Kakain rundunar ;yan sandan jihar  Ebere Amaraizu, ya tabbatarda aukuwar lamarin, inda yace ‘yan fashin sun samu mummunar rauni a yin artabun da ;yan sanda.

Ebere yace, ‘yan fashin sun karkatar da abeben hawa da suka fito daga jihar legas  zuwa Otukpo a cikin jihar in Benue , inda suka yiwa matafiyar fashi ‘yan sanda kuma suka auka masu.

Ya kara da cewa, gungun ‘yan fashin an kama su ne lokacin artabun da  ‘;yan sanda, inda aka cafke mutum hudu   wanda kuma suka  gudu sun arce da mugayen raunuka kuma jami’an ‘yan sandan sun baza komar su don cafko wadanda suka arce..

A karshe ya yi kira ga al’ummar jihar dasu taimakawa  da rundunar da sahihan bayanai akan ‘ yan fashin da suka arce.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Uku Tare Da Yin Garkuwa Da Manajan Gidan Mai

Next Post

Shafin Farko

Labarai Masu Nasaba

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

by Leadership Hausa
1 hour ago
0

...

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

by Leadership Hausa
1 hour ago
0

...

 ‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 360 Da Sace 1,389 Cikin Watanni 3 A Kaduna

 ‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 360 Da Sace 1,389 Cikin Watanni 3 A Kaduna

by Muhammad Bashir
2 hours ago
0

...

An Sace Shugaban Karamar Hukumar Nasarawa Tare Da Kashe Dogarinsa

An Sace Shugaban Karamar Hukumar Nasarawa Tare Da Kashe Dogarinsa

by Abubakar Abba
13 hours ago
0

...

Next Post
Shafin Farko

Shafin Farko

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: