Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RAHOTANNI

An Samu Ribar Dimokradiyya A Katsina –Kusada

by Tayo Adelaja
September 26, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sagir Abubakar

Shugaban majalissar dokoki na Jihar Katsina, Alhaji Abubakar Yahaya Kusada, ya bayyana cewa an samu ribar demokuradiyya a jihar a cikin shekaru talatin da suka gabata kuma hakan zai cigaba da kasancewa abin alfahari ga ‘yan jihar baki daya.

Shugaban majalisar ya wna musamman na bikin cika shekara talatin da samuwar Jihar Katsina a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakatarensa na yada labarai, Nasiru Ahmed Zango.

Alhaji Abubakar Kusada ya ta’allaka cigaban da aka samu bisa aiki mai kyau da ke akwai tsakanin bangaren zartarwa da na ‘yan majalisa tun farkon samuwar jihar zuwa yau.

Ya jaddada cewa, gwamnatin APC mai ci yanzu za ta ci gaba da gudanar da shugabanci kamar yadda tsarin mulki ya tanada domin tabbatar da an tallafa wa talaka.

Ya yi nuni da cewa, shirin gwamnatin Masari na farfado da abubuwa kamar yadda suke zai ci gaba da samun goyon bayan majalisa domin samun cigaban da ake bukata a fadin jihar. A daga karshe, ya yi godiya ga Allah bisa samun nasarorin da jihar ta samu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyar Tsofaffin Daliban Makarantar ’Yan Mata Jogana Ta Gabatar Da Taro

Next Post

Jihohi Uku Ne Suka Yi Bukin Sabuwar Shekarar Musulunci

RelatedPosts

Kayan Marmari

Gwamnatin Jihar Katsina Ta Yi Gyara A Kan Tsarin Makarantun Islamiyya

by Sulaiman Ibrahim
12 hours ago
0

Daga Sagir Abubakar Katsina Majalissar zartarwa ta Jihar Katsina ta...

Korar Ma’aikata A Kaduna Ta Kara Jefa Jama’a Mawuyacin Hali – Isah Ashiru

Korar Ma’aikata A Kaduna Ta Kara Jefa Jama’a Mawuyacin Hali – Isah Ashiru

by Sulaiman Ibrahim
12 hours ago
0

Daga Abubakar Abba, Kaduna Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin...

Babandede Ya Yi Gargadi A Kan Daukan Aiki Na Bogi Da Sunan NIS

Sauye-sauye Masu Ma’ana A Sashen Fasfo Na Hukumar Shige Da Ficen Nijeriya

by Yahuzajere
2 days ago
0

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Nijeriya (NIS), karkashin...

Next Post

Jihohi Uku Ne Suka Yi Bukin Sabuwar Shekarar Musulunci

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version