Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Sanata Mai Wakiltar Adamawa Ta Arewa Ya Koma Jam’iyyar APC 

by Muhammad
November 26, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Wakiltar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muh’d Shafi’u Saleh

 

samndaads

Sanata Ishaku Abbo, wanda ke wakiltar Arewacin Jihar Adamawa a Majalisar Dattawa a jam’iyyar PDP mai mulkin jihar, ya koma jam’iyyar APC mai adawa.

Mista Abbo, a rubuce ya tabbatar da cewa ya fice daga jam’iyyar PDP, kuma tuni ya koma jam’iyyar APC mai rike da madafun iko a matakin kasa.

Da ma dai anjima ana takunsaka tsakanin sanata Abbo da gwamnan jihar Ahmadu Umaru Fintiri, duk da cewa ‘yan jam’iyya guda ne da su ka fito ne daga yanki guda.

Jama’a da dama a Yola fadar jihar, ba su yi mamaki da jin cewa ya fice daga jam’iyyar PDP mai mulki a jihar ba, duba da sanin yadda su ka kai ruwa rana da gwamna Fintiri.

Ficewar sanatan daga jam’iyyar PDP na zuwa ne, watanni da ficewar tsohon gwamnan jihar Bala James Ngillari, daga jam’iyyar.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Bullar Annoba: Hukumar Agajin Gaggawar Katsina Ta Amshin Koke 95,880 A Shekaru Shida – Nasamu

Next Post

Wariya Ga Mata: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Kafafen Sadarwa Su Kara Kaimi

RelatedPosts

IPOB

IPOB Ta Bayyana Dalilin Arangamarta Da Sojoji

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

A jiya ne 'Yan asalin Biafra (IPOB) da aka haramta...

NDLEA Ta Damke Mutum 544 Bisa Zargin Fataucin Kwayoyi A Borno

NDLEA Ta Damke Mutum 544 Bisa Zargin Fataucin Kwayoyi A Borno

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Shugaban hukumar yaki da sha tare da fataucin miyagun kwayoyi...

‘Yan Sanda Sun Ceto Yara Takwas, Sun Kama Masu Juna-biyu A Anambara

‘Yan Sanda Sun Ceto Yara Takwas, Sun Kama Masu Juna-biyu A Anambara

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

An kama wasu mata takwas, ciki har da mata masu...

Next Post
Kafafen Sadarwa

Wariya Ga Mata: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Kafafen Sadarwa Su Kara Kaimi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version