Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Sanata Tinubu Ya Bukaci A Kara Samar Da Zaman Lafiya Tsakanin Al’umma

by Muhammad
February 21, 2021
in RAHOTANNI
2 min read
Tinubu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Idris Aliyu Daudawa,

Jagoran jam’iyyar babbar jam’iyya mai mulkin kasa (APC, Sanata Bola Tinubu, ya yi kira da al’umma Nijeriya da cewar su zauna lafiya,a a tsakanin dukkanin kabilu,kuma addinai tunda ai duk Nijeriya daya ce.

samndaads

Mista Tinubu ya yi wannan kiran ne a ranar Juma’a, lokacin  Sallar Fidau ta kwana takwas ga marigayi Lateef Jakande, tsohon gwamnan farar hula na farko a Jihar Legas.

Ya ce kasar na fuskantar rikici amma duk ana bukatar a zauna lafiya da kuma zaman lumana.

Ya cigaba da bayanin cewa”Ina kira, a cikin tunawa da shi a yau, da kar mu sauya duk wani kalubalen da muke fuskanta a yanzu zuwa rikicin kabilanci, kabilanci da na addini.

”Idan akwai rikici, ina za mu? Za mu nutsar da Afirka ta Yamma gaba daya, ba za a sami isasshen sarari da zai saukar da mu ba.

”Wadanda suka ga yadda  shi yaki yake kasancewa, tasirin rikicin kabilanci, ko rikicin addini, ba za su taba son hakan bay a faru ga Nijeriya ba.

“Muna rokon Allah ya karfafa mana hankali, ya shiryar da imaninmu, ya kuma sa akwai fahimtar juna wadda da hakan, za a iya samun abinda zai kawo zaman lafiya a wannan k tamu Nijeriya. Allah ya albarkaci dukkaninmu amin cewar Sanata Ahmed Tinubu.

Ya ce Malaman suna da matukar muhimmanci a halin da ake ciki, inda suka bukace su da addu’oi, sadaukarwa, azumi, duk wa’azin da aka shirya kan zaman lafiya da kwanciyar hankali a kasar.

”A yau,ga shi ya kasance baya tare da mu, amma har kuma mu ba zamu taba mantawa da shi ba, yana nan tare damu har abada, muna rokon jihar Legas, muna rokon Nijeriya  su yi addu’a Allah ya jikas sa, ya kuma bamu  dorewar zaman lafiya, da karuwar arziki, da kuma cigaba da bamu shugabanni nagari masu hankali, masu gaskiya, da rikon amana, wadanda al’ummar duniya take masu kallon mutuntawa kamar dai yadda ya yi bayani.”

SendShareTweetShare
Previous Post

Shugaban NDLEA Ya Yi Alkawarin Fattatakar Dillalan Miyagun Kwaya A Nijeriya

Next Post

Tsaro; Sakataren Gwamnatin Neja Ya Nemi ‘Yan Bindiga Su Aje Makamai

RelatedPosts

Shata Ya Shaida Ma Ni Zan Dade A Bisa Kan Karagar Mulki – Sarkin Ningi

Shata Ya Shaida Ma Ni Zan Dade A Bisa Kan Karagar Mulki – Sarkin Ningi

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

A ranar Talata 15/2/2021 da ta gabata wakilinmu, Dokta Aliyu...

Matasa Su Dage Da Neman Ilimi Da Koyon Sana’oin Hannu – Dakta Ibrahim Agege 

Matasa Su Dage Da Neman Ilimi Da Koyon Sana’oin Hannu – Dakta Ibrahim Agege 

by Sulaiman Ibrahim
6 days ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai Legas Neman ilmi da koyon sana’oin...

Hajiya Ummi Muhammed Ta Zama Sarauniyar Matan Jihohin Yamma

Hajiya Ummi Muhammed Ta Zama Sarauniyar Matan Jihohin Yamma

by Sulaiman Ibrahim
6 days ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Legas Koda- yaushe cancanta da rashinta...

Next Post
Neja

Tsaro; Sakataren Gwamnatin Neja Ya Nemi 'Yan Bindiga Su Aje Makamai

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version