Zubairu M Lawal">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Dakile Yaduwar Korona – Gwamnan Nasarawa

by Zubairu M Lawal
January 18, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Gwamnan Nasarawa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule, ya gana da Sarakunan Gargajiya da shugabannin gundumomi daga sassa daban-daban na jihar, da nufin neman gudumawar su gurin yaki da yaduwar annobar cutar Korona a jihar, da kuma taimaka musu kan yadda za a magance matsalolin tsaro da ke addabar al’umman jihar musamman ‘yan fashi da masu satar mutane domin neman kudin fansa.

A cewar Gwamnan, taron wanda ya kasance a matsayin misali na gwamnatin jihar, zai kuma ba wa gwamnatinsa damar yin saka tare da shugabannin gundumomi don ci gaba da wayar da kan da ake bukata game da annobar cutar.

samndaads

Ya ce sarakunan gargajiya hakimai da dakatai sun fi kusa da al’umma saboda haka duk wata hanya ta samar da tsaro sai an yi amfani da sanya hannunsu domin tabbatar dasamun nasarar tsaro cikin jihar.

Da yake tsokaci game da yaduwar kwayar cutar, gwamnan ya yi gargadin cewa har yanzu cutar na yaduwa, don haka yana mai kira ga hakiman yankin da cewa ba wai kawai su nuna damuwar gwamnati a kan batun ba, ana bukatar taimakawarsu.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Harin Marte: Buratai Ya Yaba Wa Sojoji Bisa Fatattakan Boko Haram

Next Post

Uwargidan Gwamnan Nasarawa Ta Bukaci Injiniyoyin Jihar Su Kawo Cigaba

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Zubairu M Lawal
2 days ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Zubairu M Lawal
2 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Zubairu M Lawal
2 days ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Uwargidan Gwamnan Nasarawa

Uwargidan Gwamnan Nasarawa Ta Bukaci Injiniyoyin Jihar Su Kawo Cigaba

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version