Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Sarki Ya Bukaci Kabilar Jaba Su Ci Gaba Da Zaman Lafiyar Da Aka Sansu Da Shi

by Muhammad
December 26, 2020
in RAHOTANNI
1 min read
Jaba
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sabo Ahmad, Abuja

A Sakonsa na ranar Kirsimata ga kabilar Jaba, musamman mazauna Zariya da kewaye, sarkin Jaba, Yohana Kafarma, da ke zaune a unguwar Hayin Danyaro, Samarun Zariya, ya bukaci al’ummar Jaba mazauna Zariya da su ci gaba da zama da mutamem wannan yanki na Zariya lafiya, kamar yadda suka saba tun lokaci mai tsawo da ya wuce.

samndaads

Sarkin ya ce, akwai kyakkyawar dangantaka tsakanin al’ummar kasar Zazzau da ‘yan kabilar Jaba mazauna wannan yanki, saboda haka, ya ce, wannan lokaci na Kirsimati, lokaci ne da za a kara karfafa wannan dangantaka ta hanyar kai ziyara ga juna, da kuma tattaunawa a kan hanyoyin da za a kara sanun hadin kai da taimakon juna.

Kafarma ya ce, yanzu lokaci ne wanda za mu hada kai, ba tare da nuna bambancin kabila ko addini ba, yadda za a samu zaman lafiya da ci gaban al’umma.

Da yake karin haske, kan dangantakar kabilar Jaba da sauran kabilun wannan yanki mazauna Zariya, ya ce, al’ummar Jaba na da kyakkyawar dangantaka ta dukkan kabilun da ke zaune a wannan yanki na Zariya, kuma taimakon junansu a kowane lokaci.

SendShareTweetShare
Previous Post

PDP Ta Bukaci Jami’an Tsaro Su Kara Jajircewa Wajen Yaki Da Ta’addanci A Sakkwato

Next Post

 An Nemi ’Yan Nijeriya Su Yi Hankali Da Sake Dawowar Korona

RelatedPosts

Makiyaya Ondo

Korar Makiyaya A Ondo: Cikakken Rahoton Yadda Ta Kaya Taron Gwamnoni Da Shugabannin Fulani

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnonin Nijeriya sun kira taron gaggawa...

Kasafin 2021

Hotunan Sabbin Shugabannin Rundunonin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Major-Gen. Leo Irabor, Chief of Defence...

Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana zaben Sabon shugaban Karamar...

Next Post
'Yan Nijeriya

 An Nemi ’Yan Nijeriya Su Yi Hankali Da Sake Dawowar Korona

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version