Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sarkin Karaye Ya Jinjina Wa Kokarin Mataimakin Shugaban Jami’ar Wudil

by Abdullahi Muhammad Sheka
January 20, 2021
in LABARAI
2 min read
Sarkin Karaye
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Sarkin Karaye Alhaji Dakta Ibrahim Ababakar II ya jinjinawa kokarin mataimakin shugaban Jami’ar kimiyya da Fasaha ta Wudil bisa Samar ingantattun tsare tsare a Jami’ar.  Sarkin ya jadadda cewa, kirkirar sabbin kwasakwasai takwas a Jami’ar wanda mataimakin shugaban Jami’ar ya samar, hakan zai kara saukaka ilimi ga masu karamin karfi.

Sarkin ya bayyana haka ne alokacin da mataimakin shugaban Jami’ar Farfesa Alhaji yaje ta’aziyyar rasuwar tsohon kakakin Majalisar dokokin Jihar Kano Abdullahi Abubakar Karaye da Makaman Karaye Alhaji Musa Saleh Kwankwaso wadanda suka rasu kwanan nan.

samndaads

Alhaji Dakta Ibrahim Ababakar II  ya kuma kara jinjinawa mataimakin Jami’ar bisa Ta’aziyyar da ya kawo Fadar Ndoji da al’ummar Masarautar bisa rasuwar Makaman Karaye Alhaji Musa Saleh Kwankwaso wanda Sarkin ya bayyana a matsayin Uba da kuma tsohon kakakin Majalisar dokokin Jihar Kano.

Tunda farko da yake gabatar da jawabinsa mataimakin shugaban Jami’ar Farfesa Shehu Alhaji cewa ya yi,  shi da ‘yan Hukumar gudanarwar jami’ar sun girgiza matuka da samun labarin rasuwar wadannan fitattun mutane biyu.

Mataimakin shugaban Jami’ar ya yabawa Sarkin na Karaye Alhaji Dakta Ibrahim Ababakar II bisa kyakkyawan Jagoranci da kuma jajircewa wajen cigaban Masarautar.  Ya kara da cewa, Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Wudil zata ci gaba da hada karfi domin tabbatar da dorewar cigaban masarautar Karaye da ma sauran masarautun Jihar Kano.

Ya kuma yi amfani da wannan dama domin bayyanawa sarkin irin cigaban da jami’ar ta cimma, a shekarar data gabata an samar da sabbin kwasakwasai takwas a fannoni daban daban, ya yinda ake fatan samar da karin wasu a wannan ahekara. Kamar yadda jami’in yada labaran masarautar ta Karaye Haruna Gunduwawa ya shaidawa LEADERSHIP A A YAU.

SendShareTweetShare
Previous Post

Murtala Garo Jagora Ne Mai Kawo Cigban Al’ummarsa – Hon. Salisu Kabiru

Next Post

’Yan Sanda Sun Cafke Wasu Da Ake Zargin ’Yan Kungiyar Asiri Ne A Legas

RelatedPosts

Hadiza Usman

Hadiza Bala Usman Ta Yi Ta’aziya Ga Iyalan Marigayi Dikko Inde

by Abdullahi Muhammad Sheka
3 hours ago
0

Daga Abdullahi Sheme A ranar juma'ar da ta gabatane shugabar...

Masana Sun Yaba Wa Shugaba Buhari Kan Sake Nada Hadiza Bala Usman Shugabar NPA

Masana Sun Yaba Wa Shugaba Buhari Kan Sake Nada Hadiza Bala Usman Shugabar NPA

by Abdullahi Muhammad Sheka
3 hours ago
0

Daga Bello Hamza, Abuja Masana da masu ruwa da tsaki...

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

by Abdullahi Muhammad Sheka
4 hours ago
0

Rahotanni daga jihar Zamfara sun tabbatar da cewa an ceto...

Next Post

’Yan Sanda Sun Cafke Wasu Da Ake Zargin ’Yan Kungiyar Asiri Ne A Legas

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version