Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Sarkin Karaye Zai Nada Kanin Kwankwaso Sarautar Makama

by
1 year ago
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Sarkin Karaye
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

Masarautar karaye ta tsayar da ranar Juma’a 29 ga watan Janairun Shekara ta 2021 a Matsayin ranar da za’a nada kanin tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso a Matsayin sabon Makaman karaye, Hakimin Madobi.

Alhaji Baba Saleh Musa Kwankwaso dan Majalisar sarkin karaye, guda cikin masu nada Sarakunan Masarautar ta karaye wanda za’a nada tare da sauran wasu mutane biyar.
Wadanda za a nada din sun hada da Alhaji Ibrahim Sani Gaya a Matsayin Sarkin Shanun karaye, Hakimin Shanono, Alhaji Abba Muhammad a Matsayin Ma’ajin Watarin karaye, Hakimin Kabo, Alhaji Bashir Maikudi Aminu a Matsayin San Turakin karaye da Kuma Alhaji Sadi Mustapha karaye a Matsayin dan masanin karaye, ya yinda Alhaji Ahmad Muhammad Tudun kaya za’a nada shi amatsayin Shettiman karaye.
Za a gudanar da bikin nadin a fadar Sarkin karaye wanda ake sa ran halartar Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje da sauran manyan baki. Za Kuma a gudanar da bikin cikin tsauraran matakan kariya daga yaduwar annobar Korona.
Saboda haka masarautar ta karaye ke umartar dukkan wadanda za’a nada din sun tabbatar da Shaidawa wadanda suka gayyata wajen sanya takunkumin rufe hanci ya yinda aka tsara samar da sauran kayan kariyar kafin shiga wurin taron. Kamar yadda jami’in yada labaran masarautar ta karaye Haruna Gunduduwa ya shaidawa LEADERSHIP Ayau.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Hon. Bobboji Ya Taka Rawar Gani A Jalingo Kan Ilimi – Nazari

Next Post

2023: Ya Kamata ’Yan Takara Su Tallata Kansu Ga Jama’a Kafin Zabe – Ali Abacha

Labarai Masu Nasaba

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by
1 year ago
0

...

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by
1 year ago
0

...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by
1 year ago
0

...

Kebbi

Bagudu Ya Bukaci ’Yan Nijeriya Su Zama Masu Kishin Kasa A Shafukan Sada Zumunta

by
1 year ago
0

...

Next Post

2023: Ya Kamata ’Yan Takara Su Tallata Kansu Ga Jama’a Kafin Zabe – Ali Abacha

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: