Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Sarkin Karaye Zai Nada Kanin Kwankwaso Sarautar Makama

by Abdullahi Muhammad Sheka
January 28, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Sarkin Karaye
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Masarautar karaye ta tsayar da ranar Juma’a 29 ga watan Janairun Shekara ta 2021 a Matsayin ranar da za’a nada kanin tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso a Matsayin sabon Makaman karaye, Hakimin Madobi.

Alhaji Baba Saleh Musa Kwankwaso dan Majalisar sarkin karaye, guda cikin masu nada Sarakunan Masarautar ta karaye wanda za’a nada tare da sauran wasu mutane biyar.
Wadanda za a nada din sun hada da Alhaji Ibrahim Sani Gaya a Matsayin Sarkin Shanun karaye, Hakimin Shanono, Alhaji Abba Muhammad a Matsayin Ma’ajin Watarin karaye, Hakimin Kabo, Alhaji Bashir Maikudi Aminu a Matsayin San Turakin karaye da Kuma Alhaji Sadi Mustapha karaye a Matsayin dan masanin karaye, ya yinda Alhaji Ahmad Muhammad Tudun kaya za’a nada shi amatsayin Shettiman karaye.
Za a gudanar da bikin nadin a fadar Sarkin karaye wanda ake sa ran halartar Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje da sauran manyan baki. Za Kuma a gudanar da bikin cikin tsauraran matakan kariya daga yaduwar annobar Korona.
Saboda haka masarautar ta karaye ke umartar dukkan wadanda za’a nada din sun tabbatar da Shaidawa wadanda suka gayyata wajen sanya takunkumin rufe hanci ya yinda aka tsara samar da sauran kayan kariyar kafin shiga wurin taron. Kamar yadda jami’in yada labaran masarautar ta karaye Haruna Gunduduwa ya shaidawa LEADERSHIP Ayau.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Hon. Bobboji Ya Taka Rawar Gani A Jalingo Kan Ilimi – Nazari

Next Post

2023: Ya Kamata ’Yan Takara Su Tallata Kansu Ga Jama’a Kafin Zabe – Ali Abacha

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Abdullahi Muhammad Sheka
3 days ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Abdullahi Muhammad Sheka
3 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Abdullahi Muhammad Sheka
3 days ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post

2023: Ya Kamata ’Yan Takara Su Tallata Kansu Ga Jama’a Kafin Zabe – Ali Abacha

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version