Rilwan Zubairu Madayyana">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Uncategorized

Sarkin Nasarawan Makama Dogo Ya Yi Wa ’Yan Siyasa Nasiha

by Rilwan Zubairu Madayyana
January 24, 2019
in Uncategorized
1 min read
Kungiyar Kiristoci Ta Bukaci INEC Ta Janye Ragistar Jam’iyyu 33
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mai Martaba Sarkin Nasarawa Alhaji Ibrahim Jibrin, ya yi kira ga ’yan siyasa da su ji tsoron Allah yayin gudanar da harkokin su na siyasa.
Basaraken ya yi wannan kira ne ranar Juma’ar da ta gabata a fadarsa da ke karamar Hukumar Nasarawan Makama Dogo, lokacin da ya karbi bakwancin Sanata kuma dan takarar kujerar Majalisar dattawa a Nasarawa ta Yamma, Sanata Abdullahi Adamu, Ciroman Keffi.
Ibrahim Jibrin ya ja hankilin al’ummarsa, musamman yan takarkarun gami da zabe da ke tafe, ya kuma umurce su da su gujewa gaba da habaici da kuma siyasar batanci Wanda a cewarsa, tana haddasa fitina da rarrabuwar kawunar al’umma.
“Zabe ba a yi rai ko a mutu bane. Dole a yi taka tsatsan kuma a sa tsoron Allah cikin lamarin don shi ( Allah) ya ke bada mulki ga wanda ya so”, inji shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

A Rika Hukunta ’Yan Kasar Waje Masu Hannu A Safarar Mutane —NAPTIP

Next Post

Shugaban Kasar Sudan Omar Al-Bashir Zai Ziyarci Kasar Katar

RelatedPosts

Karamar Hukumar Gabasawa Gidan APC Ce – Garun Danga

by Rilwan Zubairu Madayyana
2 days ago
0

Daga Ibrahim Muhammad, Shugaban Karamar Hukumar Gabasawa, Hon. Mahe Garba...

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

by Rilwan Zubairu Madayyana
4 days ago
0

Rahotanni daga jihar Zamfara sun tabbatar da cewa an ceto...

Asibiti

Sanata Ya Raba Kayan Asibiti Na Milliyoyin Naira A Kebbi Ta Arewa

by Rilwan Zubairu Madayyana
2 weeks ago
0

Daga Jamil Gulma Birnin, A cikin shirin sa na inganta...

Next Post

Shugaban Kasar Sudan Omar Al-Bashir Zai Ziyarci Kasar Katar

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version