Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Saura Kiris In Koma United – Bale

by Tayo Adelaja
September 13, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Gareth Bale ya bayyana cewa akwai magana a baya ta cewa zai koma Manchester United, sai dai daga baya abubuwa suka canja.

Mai koyar da kungiyar Manchester United, Jose Mourinho ya bayyana sha’awarsa ta daukar dan wasan a wannan kakar, inda ya ce yana son dan wasa kamar Bale domin ya cike adadin ‘yan wasa hudu da ya yi niyyar dauka bayan da ya kasa sayen Iban Perisic daga Inter Milan.

samndaads

“Tabbas an yi maganar komawa ta Manchester United, sai dai na yi tunanin adadin kofunan da na ci a baya a Madrid, hakan ya sa na canja shawarar zama a kungiyata.” In ji Bale.

Rahotanni dai sun ce United za su koma neman dan wasan a kakar wasa mai zuwa indai ya yi kokari sosai.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Nasarawa Ta Daura Damarar Yaki da Al’mundahana A Bangaren Wasanni

Next Post

Aikin Hajji: Maniyyata 1,380 Daga Jihar Katsina Sun Dawo Gida

RelatedPosts

Pochettino

Pochettino Ya Kamu Da Cutar Korona

by Sulaiman Ibrahim
52 mins ago
0

Kocin kungiyar kwallon kafa ta Paris St-Germain Mauricio Pochettino ya...

Solkjaer

Ban Damu Da Jita-Jitar Korata Daga Manchester United Ba, Cewar Solkjaer

by Sulaiman Ibrahim
57 mins ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Manchester United, Ole Gunnar Solskjaer...

ozil

Dole A Yiwa Ozil Hakuri – Zidane

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Mai horar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real...

Next Post

Aikin Hajji: Maniyyata 1,380 Daga Jihar Katsina Sun Dawo Gida

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version