Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

SERAP Ta Bukaci Shugaba Buhari Ya Yi Bayani Kan Naira Biliyan 800 Da Aka Kwato

by Sulaiman Ibrahim
June 14, 2020
in LABARAI
1 min read
SERAP Ta Bukaci Shugaba Buhari Ya Yi Bayani Kan Naira Biliyan 800 Da Aka Kwato
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

SERAP ta bukaci shugaba Muhammadu Buhari da yabayyana cikakken sunayen wadanda aka kwato N800bn a wajen maha’inta.
A wata sanarwa da Mataimakin Shugaban Hukumar, kolawole oluwadare,ya fitar yana mai neman shugaban kasa da yabawa Ministan Sharia Abubakar Malami da Ministar Kudi Zainab Ahmed umarni dasu tabbatar sun bayyana kudin da aka kwato wajen wadanda sukai ha’inci.
Duba da dokar ‘yancin Neman Labari, SERAP ta bayyana cewa ” bayyana bayanai akan kudi N800bn da aka kwato wajen maha’inta, ya zama dole abi hanyoyi da suka dace wajen bayyana hakan.”
Kuma Hukumar takara neman Gwamnatin tarayya data bawa hukumar bincike da cin hanci dasuyi bincike sosai kuma afili akan Naira N51bn da aka sa cikin Asusun banki na mutane daban-daban a shekarar 2019.”
Acewar Oluwadare, “bayyana hakan, zai bayyana gaskiyar lamari asan ina kudin suke zuwa kuma meyasa suke cikin Asusun bankunan maban-banta, kuma zai bawa ‘yan kasa dama su san yadda za’ayi da kudinsu.”
Kadan daga cikin abinda aka rubuta cikin takardar da hukumar ta rubuta wa Ministan Sharia da Kudi ” Mutanen gari suna da ‘yancin su san yadda akayi da Naira N800bn da aka kwato gurin maha’inta, da kuma kudin da akace an baiwa dai-dai kun mutane acikin asusun ajiyarsu ta banki”

SendShareTweetShare
Previous Post

Burutai Ya Jinjina Wa Dakarun Da Suka Dakile Harin Monguno

Next Post

Yawan Masu Korona A Afrika Ya Kai 230,000 -WHO

RelatedPosts

Jami’an NIS Na Samun Horo A Kan Amfani Da Dokokin Shige Da Ficen ƙasa

Jami’an NIS Na Samun Horo A Kan Amfani Da Dokokin Shige Da Ficen ƙasa

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Shirin yaƙi da safarar bil’adama da fasa-ƙwaurin ‘yan gudun hijira...

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Shugaban Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun...

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Sulaiman Ibrahim
21 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Next Post
Idan Za A Yi Adalci Barcelona Za A Ba Wa Laliga – Stoichkov

Yawan Masu Korona A Afrika Ya Kai 230,000 -WHO

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version