Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home Uncategorized

Shafin Facebook Zasu Cire Tallen Da Yake Nuna Kyama

by Tayo Adelaja
September 18, 2017
in Uncategorized
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shafin kafar sadarwa na Facebook zai cire duk wata tala da za ta iya jawo nuna kyama ga Yahudawa, an ce akwai talla masu yawa da suke nuna kyama ga Yahudu a shafin, don haka za a duba a cire duk wani abu makamancin wannan.

Facebook sun ce suna kokarin cire duk wani abu da zai nuna alamar kyama ga wata al’umma, amma an fara da na nuna kyamar Yahudu ne don shi yafi yawa a shafin, sun ce akwai shiri da su ke da shi na ladabtar da masu nuna kyama, duk da wasu lokutan kalaman nuna kyamar suna yawan fitowa a shafin ba tare da sun ankara ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kamfanin Apple Sun Kaddamar Da Sabbin Wayoyi Na Kece-Raini

Next Post

Wanene Ya Kirkiro Motar Hawa?

RelatedPosts

BIDIYO: Manyan ‘Yan Kasuwar Kano Sun Jinjinawa Dangote Kan Rashin Ƙara Farashi

BIDIYO: Manyan ‘Yan Kasuwar Kano Sun Jinjinawa Dangote Kan Rashin Ƙara Farashi

by Daurawa Daurawa
21 hours ago
0

A cikin wannan hira za a ji yadda manyan 'yan...

Tsaro

Ramadan: Gwamnan Gombe Ya Yi Kira Ga Musulmi Su Himmatu Da Addu’o’i Kan Rashin Tsaro

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A yayin da al'ummar Musulman duniya...

Gwamnatin Kaduna Ta Yi Wa Karnuka 6,250 Allurar Rigakafin Cutar Rabis

Gwamnatin Kaduna Ta Yi Wa Karnuka 6,250 Allurar Rigakafin Cutar Rabis

by Sulaiman Ibrahim
6 days ago
0

Daga Bello Hamza, Abuja Gwamnatin jihar Kaduna ta samu nasarra...

Next Post

Wanene Ya Kirkiro Motar Hawa?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version