Shawarar Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Aikin Kare Hakkin Bil Adama Ta Samu Yabo Daga Gamayyar Kasa Da Kasa
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shawarar Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Aikin Kare Hakkin Bil Adama Ta Samu Yabo Daga Gamayyar Kasa Da Kasa

byCMG Hausa
2 years ago
Kasar Sin

Mataimakin shugaban majalisar dokokin kasar Uzbekistan na farko, kana darektan hukumar kula da harkokin kare hakkin bil-adama, Akmal Saidov ya bayyana cewa, wasikar taya murna da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aikawa babban taron dandalin tattaunawa kan harkokin kare hakkin bil Adama na kasa da kasa, ta nuna cikakkiyar fahimta da tunaninsa kan aikin raya harkokin kare hakkin dan Adam.

Akmal Saidov ya bayyana haka ne a lokacin da yake halartar taron a birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin.

  • Hajojin Da Sin Ta Sayar Sun Karu Da Kashi 12.7 A Watan Mayu

A bana ake cika shekaru 30 da gabatar da sanarwar Vienna da shirin ayyuka. Wannan takarda ta gabatar da muhimman ka’idoji kamar haka, “ya kamata al’ummomin kasa da kasa su inganta hadin gwiwar kasa da kasa mai inganci, da tabbatar da ‘yancin samun bunkasuwa, da kawar da matsalolin ci gaba”, kuma ana daukarta a matsayin daya daga cikin muhimman takardu a tarihin ci gaban hakkin bil-adama a duniya.

Yau shekaru 30 bayan haka, duniya ta shiga wani sabon yanayi na tashin hankali da sauye-sauye.

A kan wannan batu, ina aikin kare hakkin bil-adama na duniya ya dosa?
A ranar 14 ga wata, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aike da wasikar taya murna ga babban taron dandalin tattaunawa kan harkokin kare hakkin bil Adama na kasa da kasa, inda a cikinta ya ba da shawarar kare hakkin bil’adama ta hanyar tsaro, da inganta hakkin ta hanyar neman ci gaba, da ciyar da hakkin gaba ta hanyar hadin gwiwar al’ummun duniya, da aiwatar da shirye-shiryen tsaro na duniya, da ayyukan raya kasa, da daukaka matsayin wayewar kai a duniya.

Wannan ita ce shawara ta baya-bayan nan da kasar Sin ta gabatar kan yadda ake tafiyar da harkokin kare hakkin dan Adam a duniya, wadda ke da matukar muhimmanci, kuma ta ba da muhimman ka’idoji don inganta hadin gwiwar mabambantan kasashe kan kare hakkin bil-adama, wadda ta samu karbuwa sosai daga mahalarta taron nan da ke gudana a Beijing. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Kotu Ta Umarci DSS Ta Bai Wa Emefiele Damar Ganin Lauyansa Da Iyalinsa

Kotu Ta Umarci DSS Ta Bai Wa Emefiele Damar Ganin Lauyansa Da Iyalinsa

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version