Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Shawarci Masu Hannu Da Shuni Na Garin Rimi

by Tayo Adelaja
September 19, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya, Bauchi

An shawarci masu hannu da shuni a yankin karamar hukumar Rimi da su sadaukar da wani abu daga cikin dukiyar su wajen taimaka wa ayyukan al’umma a yankin.

samndaads

Sabon shugaban karamar hukumar da aka nada a yankin, Alh.Hussaini Umar Rafindadi ya bada shawarar a lokacin da yake mika makullan azuzuwa guda uku wadanda tsohon gwamna a tsohuwar jihar Kaduna Alh. Abba Musa Rimi ya gina a unguwar Shema da ke garin Rimi.

Ya bayyana jindadinsa ga tsohon gwamnan bisa gudummowa da kuma taimaka wa kokarin gwamnati wajen bunkasa bangaren ilimi a yankin.

Alh. Hussaini Umar Rafindadi ya yaba wa Kauran Katsina Hakimin Rimi Alh. Nuhu Abdulkadir bisa cibiyar kiwon lafiya da ya gina, sannan kuma ya yaba wa tsohon gwamnan inda daga nan ya yi alkawarin samar da magunguna da sauran kayayyakin aiki ga cibiyar kiwon lafiyar.

A nasa bangaren, shugaban sashen mulki ya yi alkawarin samar da jami’in kula da lafiya da masu gadi a cibiyar kiwon lafiyar.

Da yake maida jawabi, Kauran Katsina Hakimin Rimi Alh.Nuhu Abdulkadir ya bayyana godiyarsa ga tsohon gwamnan Abba Musa Rimi bisa tallafin da ya bada ya kuma bukaci sauran al’umma da su yi koyi da shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kamfanin Albarkatun Man fetur Ya Rufe Matatun Fatakwal, Kaduna Da Warri

Next Post

Sama Da Mutum Dubu 100,000 Ne Ambaliyar Ruwa Ya Shafa A Binuwai

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post

Sama Da Mutum Dubu 100,000 Ne Ambaliyar Ruwa Ya Shafa A Binuwai

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version