Ibrahim Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sheik Karibullah Ya Nada Alhaji Kabiru Sani Kwangila Khadimul Nabiyya A Taron Maulidin Gidansa

by Ibrahim Muhammad
January 17, 2021
in LABARAI, Uncategorized
1 min read
Sheik Karibullah
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A ranar Lahadi ne aka gudanar da Maulidin Manzon Allah da shugaban kanfanin SKY, Alhaji Kabiru Sani Kwangila ya saba shiryawa da gudanarwa duk shekara.

Taron Mauludin wanda ya gudana a kusa da gidansa dake kan titin zuwa Gidan Gwamnati ya sami halartar dinbin jama’a maza da mata yara da manya da kuma Shehinnan malamai da dama da kumakuma mawaka masu yabon Manzon Allah.

samndaads

A dai taron zaman  Maulidin malamai sun yi jawabai akan halaye da dabi’un Manzon Allah da yanda yakamata mutane da shugabanni su koya su yi aiki dasu don samar da al’umna nagari abin koyi.

A lokacin zaman Maulidin an yi addu’oi ga kasa Allah ya kauda halin matsalar tsaro da ake fama dashi da kuma yi wa shugabanninta da shi kansa mashiryin Maulidin Alhaji Kabiru Sani Kwangila addu’a tare da yaba masa akan irin hidima da dawainiya da yake wa Manzon Allah ta raya kaunarsa a zukatan al’umma ta shirya irin wannan gagarumin Maulidin duk shekara.

Daga cikin malamai da manyan baki da suka albarkaci wajen Maulidin sun hada da Wazirin Kano mai murabus limamin masallacin juma’a na waje Sheik Nasir Muhammad Nasir da Sheik Tijjani Bala Kalarawi da kwamishinan ayyuka na musamman na Kano, Dokta Muktar Ishak Yakasai da sauran jama’a. A yayin.Maulidin an yi rabon kayan abinci ga dinbi  mabukata.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

In Dai PDP Na Son Samun Nasara, To Ta Sa Mata A Gaba – Amina Soba

Next Post

Sharhin Fim Din ‘ANGO’

RelatedPosts

Hadiza Usman

Hadiza Bala Usman Ta Yi Ta’aziya Ga Iyalan Marigayi Dikko Inde

by Ibrahim Muhammad
42 mins ago
0

Daga Abdullahi Sheme A ranar juma'ar da ta gabatane shugabar...

Masana Sun Yaba Wa Shugaba Buhari Kan Sake Nada Hadiza Bala Usman Shugabar NPA

Masana Sun Yaba Wa Shugaba Buhari Kan Sake Nada Hadiza Bala Usman Shugabar NPA

by Ibrahim Muhammad
50 mins ago
0

Daga Bello Hamza, Abuja Masana da masu ruwa da tsaki...

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

by Ibrahim Muhammad
2 hours ago
0

Rahotanni daga jihar Zamfara sun tabbatar da cewa an ceto...

Next Post
Fim Din ‘ANGO’

Sharhin Fim Din ‘ANGO’

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version