Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home KASUWANCI

A Shekarar 1974, Hukumar IMF Na Zuwa Nijeriya Neman Rance

by Tayo Adelaja
September 26, 2017
in KASUWANCI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba, Kaduna

Tsohon Ministan Kudi lokacin Jamhuriya ta biyu, Alhaji Abubakar Alhaji,ya bayyana cewa Hukumar bada lamuni ( IMF), ta taba zuwa Nijeriyarancen kudi a shekarar 1974.Alhaji Abubakar ya bayyana hakan ne lokacin da Sanata Shehu Sani ya kai masa ziyarar ban girma a gidansa dake Jihar Sakkwato.Tshohon ministan yace,, da kansa ya sanya hannun yarjejeniyar badabashin lokacin yana a matsayin Babban Sakatare a ma’aikatar kudi tatarayya.

Alhaji, koda yake bai fadi yawan kudin ba, yace, “na yiwa Nijeriyakuka a kan yadda ta zama a yau.”Ya yi nuni da cewa, Allah ya albarkaci kasar nan da ma’adanai da dama,wadanda in anyi tattalin su, zasu kai kasar tudun mun tsira.Ya ce, a shekarar “1974 lokacin ina rike da mukamin Babban Sakatare,a ma’aikatar kudi ta tarayya, hukumar ta IMF ta zo ta same mu a kan tana neman a bata bashi.”

Alhaji ya ci gaba da cewa, “ Ni da kaina na rattaba hannu a kanyarjejeniyar ta bada bashin a madadn gwamnatin tarayya”.Yace, sai dai abin takaici, a yau kasar Nijeriya ta fada cikin karayartattalin arzikin kasa.Ya yi nuni da cewar dogaro a kan Man Fetur da Nijeriya ta yi kacokam,shine ya jefa ta cikin wannan matsalar.

Alhaji Abubakar ya kara yin nuni da cewa, baya ga Man Fetur da aikinnoma, kasar tana da Masana’antu da suke samarwa da kasar nan kudin shigana sashen waje.Ya nuna bacin ransa a kan yadda aka yi watsi da harkar noma da

masana’antu a kasar nan, don kawai ana ganin an samu Man Fetur, indakuma sai gashi harkar ta Man ta fadi war was.   Alhaji ya yi nuni da cewa, jihohi talatin da shida da ake dasu a kasarsun yi yawa, kuma cike suke da zargin cin hanci da rashawa da ake yi masu, inda ya ce, kudaden da gwamnati ke kashewa suna da yawangaske.Ya yi nuni da cewar yawan jihohin da ake dasu da sai kuma karin yawancin hanci da rashawa ya karu.Ya ce, kamata ya yi a kasar ace ana da jihohi shida ne ko sha biyu.

A kan masu fafutukar yankin Biyafara kuwa, Abubakar ya ce, ya cekamata ya yi Nijeriya ta zamo a hade waje guda.Ya ce, “ba abin da yafi dace wa damu sai mu kasance kasa daya Al’ummadaya, inda yace, muna da albarkantu da idan an sarrafa su yadda yakamata kowa zai ji dadi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Dangote Da Gidauniyar Bloomberg Sun Sha Alwashin Yakar Talauci

Next Post

Nijeriya Ke Da Yanayi Mafi Rudu A Duniya Kan Harkar Sufurin Jiragen Sama – Na’Allah

RelatedPosts

Mun Yaba Da Kokarin Kamfanin Bizi Mobile – Gwamnatin Kano

Mun Yaba Da Kokarin Kamfanin Bizi Mobile – Gwamnatin Kano

by Sulaiman Ibrahim
6 days ago
0

Daga Ibrahim Ibrahim, Kaduna A yunkurinsa na ganin a ko...

Ya Dace Gwamnati Ta Tallafa Wa Masu Sarrafa Tsoffin Robobi – Bala Musa

Ya Dace Gwamnati Ta Tallafa Wa Masu Sarrafa Tsoffin Robobi – Bala Musa

by Sulaiman Ibrahim
6 days ago
0

Daga Sani Tahir Kano Duk wata sana’a tana da matukar...

Kamfanin KEDCO Ya Kaddamar Da Sanya Mita Kyauta Karo Na Biyu A Kebbi

Kamfanin KEDCO Ya Kaddamar Da Sanya Mita Kyauta Karo Na Biyu A Kebbi

by Sulaiman Ibrahim
6 days ago
0

Daga Jamil Gulma Birnin Kebbi Kamfanin samarda wutar lantarki da...

Next Post

Nijeriya Ke Da Yanayi Mafi Rudu A Duniya Kan Harkar Sufurin Jiragen Sama - Na’Allah

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version