Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Shekaru 10 Da Kafa Babban Tarihi A Barcelona

by Muhammad
January 12, 2021
in WASANNI
1 min read
Tarihi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Ranar 10 ga watan Janairun shekara ta 2011, ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Barcelona suka zama kan gaba a jerin wadanda zasu lashe kyautar gwarzon dan kwallon kafa na duniya wato Ballon d’Or.

Lionel Messi ne ya zama zakara a shekarar, ya yin da takwaransa Davi Hernandez dan kasar Sipaniya ya yi na biyu, sai daya dan uwan nasu, Andres Iniesta wanda shima dan Sipaniya ne ya yin na uku a shekarar.

samndaads

A lokacin Barcelona tana kan ganiyarta ta lashe wasanni da kuma kofuna domin watanni shida tsakani ta lashe gasar cin kofin zakarun turai wato Champions League kuma na hudu a tarihin kungiyar.

A shekarar 2011, Messi da Davi da Iniesta ne suka mamaye kyautar Ballon d’Or ta gwarzon dan kwallon duniya kuma Messi ya fara lashe kyautar Ballon d’Or a shekarar 2009 da 2010 da 2011 da 2012 da kuma 2015.

Ranar Asabar Barcelona ta je ta casa Granada a wasan mako na 18 da ci 4-0 wasan da dan wasa Griezmann ya zura kwallaye biyu a raga sannan kaftin din kungiyar Messi shima ya zura kwallaye biyu a fafatawar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tyson Fury Zai Ba Wa Anthony Joshua Mamaki – Cewar Pulev

Next Post

PSG Za Ta Sake Mamaye Faransa Da Duniya – Pochettino

RelatedPosts

Klopp

Bai Kamata Mu Yi Rashin Nasara A Hannun Manchester Ba, Cewar Klopp

by Muhammad
3 hours ago
0

Mai koyar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool,...

Arsenal

Har Yanzu Arsenal Tana Zuciyata – Ozil

by Muhammad
5 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa t arsenal, Mesut Ozil...

Za Mu Iya Samun Nasara Ba Tare Da Messi Ba – Koeman

by Muhammad
5 hours ago
0

Duk da rashin Messi sakamakon horon dakatarwa na wasanni biyu...

Next Post
Pochettino

PSG Za Ta Sake Mamaye Faransa Da Duniya – Pochettino

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version