Shen Yiqin Ta Jaddada Muhimmancin Tabbatar Da Kiwon Lafiya Da Walwalar Yara
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shen Yiqin Ta Jaddada Muhimmancin Tabbatar Da Kiwon Lafiya Da Walwalar Yara

byCGTN Hausa
1 year ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2024Äê5ÔÂ31ÈÕ
5ÔÂ31ÈÕ£¬Õã½­Ê¡ºþÖÝÊг¤ÐËÏØÊµÑéСѧÁúÉ½Ð£ÇøÑ§ÉúÔÚ¿ÆÆÕÓÎÔ°»áÏÖ³¡ÌåÑé¿Æ´´ÏîÄ¿¡£
¡°ÁùÒ»¡±¹ú¼Ê¶ùͯ½ÚǰϦ£¬¸÷µØ¿ªÕ¹·á¸»¶à²ÊµÄ»î¶¯£¬Ð¡ÅóÓÑÃÇÔÚ»¶ÉùЦÓïÖÐÓ­½Ó×Ô¼º½ÚÈյĵ½À´¡£
лªÉç·¢£¨Ì·ÔÆÙºÉ㣩

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2024Äê5ÔÂ31ÈÕ 5ÔÂ31ÈÕ£¬Õã½­Ê¡ºþÖÝÊг¤ÐËÏØÊµÑéСѧÁúÉ½Ð£ÇøÑ§ÉúÔÚ¿ÆÆÕÓÎÔ°»áÏÖ³¡ÌåÑé¿Æ´´ÏîÄ¿¡£ ¡°ÁùÒ»¡±¹ú¼Ê¶ùͯ½ÚǰϦ£¬¸÷µØ¿ªÕ¹·á¸»¶à²ÊµÄ»î¶¯£¬Ð¡ÅóÓÑÃÇÔÚ»¶ÉùЦÓïÖÐÓ­½Ó×Ô¼º½ÚÈյĵ½À´¡£ лªÉç·¢£¨Ì·ÔÆÙºÉ㣩

Mambar majalisar gudanarwar kasar Sin Shen Yiqin, ta jaddada muhimmancin kara zage damtse wajen kula da yara, da tabbatar da sun girma cikin koshin lafiya da walwala.

Shen, wadda kuma ita ce shugabar kwamitin kasa mai lura da harkokin yara da mata, karkashin majalisar gudanarwar kasar Sin, ta yi tsokacin ne yayin da ta halarci cibiyar lura da kananan yara ta kasar Sin, albarkacin ranar yara ta duniya da aka yi bikin ta a ranar Asabar.

  • Gudunmawa 10 Da Ilimi Ke Bayarwa Ga Al’umma
  • Tsarin Tazarar Haihuwa Mara Amfani Da Magani (1)

Yayin da take cudanya da yara a cibiyar, Shen ta ja hankalin su da su kuduri aniyar cimma manyan burika, kana su yi kokarin samun ci gaba a dukkanin fannoni.

Har ila yau, jami’ar ta yi kira ga gwamnatoci a dukkanin matakai, da su aiwatar da shirin kasa na bunkasa harkokin yara, da baiwa ayyuka masu nasaba da hakan cikakken muhimmancin da ya dace. (Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan
Daga Birnin Sin

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana
Daga Birnin Sin

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7
Daga Birnin Sin

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Next Post
Shen

Ali Nuhu Ya Gabatar Da Lacca Kan Fina-finan Nijeriya A Faransa

LABARAI MASU NASABA

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version