Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Shugaba Buhari Ya Yi Allah-wadai Da Harin ‘Yan Bindiga A Sakkwato

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Shugaban kasa Muhammadu Buhari a jiya Lahadi ya yi Allah-wadai da hare-haren ‘yan bindiga a Sakkwato. Inda ya nuna damuwarsa bisa kashe-kashen da ‘yan bindigar suka yi a wadansu kauyuka da ke karamar hukumar Rabah a jihar Sakkwato.

Wannan sanarwar ta fito ne daga Kakakin Malam Garba Shehu in Abuja on Sua jiya Lahadi a birnin tarayya Abuja. Inda ya tabbatar da cewa an sanar da shugaban kasar dangane da halin da ake ciki, kuma tuni ‘yan sanda suka kama wasu bisa zargin hannu a kai hare-haren.

ADVERTISEMENT

Ya mika ta’aziyyarsa ga gwamnan jihar, Aminu Tambuwal da ma al’ummar jihar baki daya bisa wannan hare-hare. Shugaban ya yi tir da wannan harin na ta’addancin akan wadanda ba su ji ba ba su gani ba, inda ya ce; tabbas wadanda suke da hannu za su fukanci fushin hukuma.

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

A karshe ya yiwa wadanda suka samu rauni addu’ar samun lafiya, inda ya ce gwamnati ba za ta gajiya ba wajen yaki da ta’addanci a kasarnan.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Portugal Ta Lashe Kofin ‘UEFA Nations League’

Next Post

Gwamnatin Abiya Ta Ware Naira Biliyan 6 Domin Gyaran Tituna

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

by Leadership Hausa
5 hours ago
0

...

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

by Muhammad Bashir
7 hours ago
0

...

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

by Muhammad Bashir
16 hours ago
0

...

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

by
17 hours ago
0

...

Next Post
Gwamnatin Abiya Ta Ware Naira Biliyan 6 Domin Gyaran Tituna

Gwamnatin Abiya Ta Ware Naira Biliyan 6 Domin Gyaran Tituna

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: