Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Shugaba Muhammadu Buhari Ya Dawo Daga Landan

by Tayo Adelaja
September 26, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Bala Idris, Abuja

Shugaban Kasan Nijeriya, Muhammadu Buhari ya dawo gida Nijeriya daga balaguron da yayin zuwa Landan.

Shugaban ya tafi Landan ne daga Birnin New York a ranar alhamis din makon da ya gabata, bayan an karkare taro sashe na 72 na Majalisar Dinkin Duniya, wanda Buharin na cikin shugabannin duniya da suka samu halarta, kuma suka yi fashin baki a taron.

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi bankwana da otal din da ya sauka a Birnin New York da misalin karfi 8:05 na safe, inda kuma ya kama hanyar Landan daga filin tashin jirgin sama na JFK.

A daren jiya Litinin ne shugaban ya dawo Nijeriya.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Tsige Mataimakin Kakakin Majalisar Adamawa

Next Post

Sabuwar Shekarar Musulunci: Malaman Majami’u A Kaduna Sun Taya Musulmi Murna

RelatedPosts

Soji

Karuwar Hare-hare: Ministan Tsaro Da Manyan Hafsoshin Soji Sun Yi Dirar Mikiya A Maiduguri 

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, A ci gaba da daukar ingantattun matakan...

Boko Haram

… Dan Leken Asirin Boko Haram Ya Shiga Hannu A Yobe 

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Rundunar Sojojin Nijeriya karkashin Lafiya Dole ta...

HURIWA

Kungiyar ‘Yanci Ta HURIWA Ta Shawarci Buhari: Ka Tsarkake Gwamnatinka

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Kungiyar masu rajin kare ‘yancin bil'adama...

Next Post

Sabuwar Shekarar Musulunci: Malaman Majami’u A Kaduna Sun Taya Musulmi Murna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version