CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Shugaba Xi Jinping Ya Bukaci Jami’an Kasar Sin Su Yi Kokarin Raya Kasa

by CRI Hausa
January 10, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Shugaba Xi Jinping Ya Bukaci Jami’an Kasar Sin Su Yi Kokarin Raya Kasa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tun daga shekarar 1999, kwalejin tsakiya mai horar da mambobin jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin, ta kan shirya kwasa-kwasai na musamman domin manyan jami’an gwamnatin kasar a farkon kowace shekara, inda shugaba Xi Jinping, kana babban magatakardan kwamitin tsakiyar jam’iyyar, ya kan gabatar da jawabi.

A cikin jawabin da ya yi a kwalejin a shekarar 2016, shugaban ya yi cikakken bayani kan wani sabon ra’ayi na raya kasa, inda ya jaddada cewa, ya kamata a yi amfani da wannan manufa wajen raya kasa da kyau, ta yadda jama’ar kasar za su fahimci darajar manufar.
Shugaba Xi Jinping ya kan tunatar da jami’an gwamnatin kasar Sin muhimmancin jama’a, ya ce manufar gudanar da mulki shi ne, domin kulawa da jama’a. Sa’an nan a wani taron da aka kira a shekarar 2020, shugaban ya bukaci mambobin jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin, da jami’an gwamnatin kasar, su nuna jajircewa da kokarin aiki, ta yadda za su samu kwarewar aiki, da samun nasarori yayin da ake tinkarar wasu kalubaloli. (Bello Wang)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Rundunar ‘HADARIN DAJI’ Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Kwato Shanu Da Dama A Katsina Da Zamfara

Next Post

An Yi Wa Mutane Allurar Rigakafin Cutar COVID-19 Fiye Da Miliyan 9 A Kasar Sin

RelatedPosts

Shugaba Xi Ya Duba Shirye-shiryen Da Ake Yi Na Karbar Bakuncin Gasar Olympic Ta Birnin Beijing A 2022

Shugaba Xi Ya Duba Shirye-shiryen Da Ake Yi Na Karbar Bakuncin Gasar Olympic Ta Birnin Beijing A 2022

by CRI Hausa
5 hours ago
0

Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya duba shirye shiryen da...

Adadin Wayoyin Hannu Masu Fasahar 5G Da Sin Ta Fitar Ya Kai Miliyan 163 A Shekarar 2020

Adadin Wayoyin Hannu Masu Fasahar 5G Da Sin Ta Fitar Ya Kai Miliyan 163 A Shekarar 2020

by CRI Hausa
6 hours ago
0

Sabbin alkaluman cibiyar nazarin fasahar sadarwa ta kasar Sin CAICT...

GDPn Kasar Sin Ya Karu Da Kaso 2.3 A Shekarar 2020

GDPn Kasar Sin Ya Karu Da Kaso 2.3 A Shekarar 2020

by CRI Hausa
6 hours ago
0

Wasu alkaluma da hukumar kididdigar kasar Sin (NBS) ta fitar...

Next Post
An Yi Wa Mutane Allurar Rigakafin Cutar COVID-19 Fiye Da Miliyan 9 A Kasar Sin

An Yi Wa Mutane Allurar Rigakafin Cutar COVID-19 Fiye Da Miliyan 9 A Kasar Sin

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version