Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Shugaba Zuma Ya Sake Fuskantar Matsalar Siyasa

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wata Kotu a kasar Africa ta Kudu ta zartas da cewa zaben da aka yi wa wani bangare da ke goyon bayan Shugaba Jacob Zuma a kauyen sa shekaru biyu da suka gabata, ya sabawa doka saboda haka an soke.

Hukuncin Babban Kotun da aka zartas a Cape Town na nuna takun saka da ake samu cikin jam’iyar da ke Mulki ANC, wanda zai iya dagula kokarin sa na ganin tsohuwar matarsa Nkosazana Dlamini-Zuma ta maye gulbinsa a matsayin shugaban kasa.

samndaads

Yankin shugaba Jacob Zuma na KwaZulu Natal da ke gabashin kasar na fama da rikici kuma yankin na da tasiri a wajen zabe a taron kasar na Babbar jam’iyar da ke mulki ANC.

SendShareTweetShare
Previous Post

Uganda Na Son Yi Wa Dokar Tsayawa Takara Garambawul

Next Post

Gasar Cin Kofin Duniya: Katar Na Kashe Dala Miliyan 500 Duk Mako

RelatedPosts

Faduwar Trump

Me Zai Biyo Bayan Darewar Karajar Biden Da Faduwar Trump?

by Muhammad
2 days ago
0

Idanun duniya na kan ranar Larabar jiya, 20 ga Janarairu,...

Allurar Korona

An Soma Yin Allurar Korona A India Da Brazil

by Muhammad
2 days ago
0

A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil...

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

by Muhammad
3 days ago
0

Trump ya ce mutane "ba su san aiki tukuru" da...

Next Post

Gasar Cin Kofin Duniya: Katar Na Kashe Dala Miliyan 500 Duk Mako

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version