CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Shugaban DRC Ya Tattauna Da Firaministan Sin Kan Kyautata Dangantaka

by CRI Hausa
January 7, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Shugaban DRC Ya Tattauna Da Firaministan Sin Kan Kyautata Dangantaka
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kasar jamhuriyar demokaradiyyar Kongo DRC, Felix Tshisekedi, ya gana da mamban majalisar gudanarwar kasar Sin kana ministan harkokin wajen kasar Wang Yi wanda ke ziyarar aiki a Kinshasa.
Tshisekedi ya ce, DRC ta yabawa taimakon da kasar Sin ke ba ta wajen yaki da annobar COVID-19 da kuma tallafawa cigaban tattalin arzikinta.
Shugaba Tshisekedi ya ce, nan ba da jimawa ba, kasarta za ta karbi ragamar shugabancin karba-karba na kungiyar tarayyar Afrika AU, kuma a shirye take ta shiga a dama da ita a hadin gwiwar Sin da Afrika kuma tana maraba da karin kamfanonin kasar Sin su zuba jarinsu a kasarta, kana kasarta tana son karfafa hadin gwiwa da Sin a fannin samar da ayyukan more rayuwa da sauran fannoni.
A nasa bangaren, Wang Yi ya ce, mu’amallar tallafawa juna da mutunta juna wata muhimmiyar al’ada ce a tsakanin Sin da DRC. Kasar Sin ta yabawa kokarin gwamnatin DRC na daukaka matsayin kyakkyawar dangantakar abokantaka dake tsakanin Sin da DRC kuma tana burin cigaba da kasancewa sahihiyar aminiyar hadin gwiwar DRC a dogon lokaci. (Mai fassara: Ahmad)

SendShareTweetShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Samar Da Tsarin Sadarwar Da Zai Karade Nisan Kilomita 4,600

Next Post

Yadda ‘Yan Siyasar Amurka Za Su Daidaita Boren Kasar?

RelatedPosts

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Duba Marasa Lafiya Sama Da 4,000 A Ghana A 2020

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Duba Marasa Lafiya Sama Da 4,000 A Ghana A 2020

by CRI Hausa
1 day ago
0

Tawagar jami’an lafiya ta kasar Sin kashi na 9 dake...

Amurka Ta Kasa Magance Matsalar Rashin Daidaito A Cikin Al’ummarta

Amurka Ta Kasa Magance Matsalar Rashin Daidaito A Cikin Al’ummarta

by CRI Hausa
1 day ago
0

Sakamakon bazuwar cutar COVID-19, wadda ta raunana tattalin arzikin duniya...

Mike Pompeo Zai Kammala Aikinsa Na Ministan Harkokin Waje

Mike Pompeo Zai Kammala Aikinsa Na Ministan Harkokin Waje

by CRI Hausa
1 day ago
0

A cikin kwanaki 10 da wani abu da suka gabata,...

Next Post
Yadda ‘Yan Siyasar Amurka Za Su Daidaita Boren Kasar?

Yadda ‘Yan Siyasar Amurka Za Su Daidaita Boren Kasar?

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version