Ahmed Muh'd Danasabe">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Shugaban Karamar Hukumar Lokoja Ya Nada Hamisu Dan Musa Kansila Mai Gafaka

by Ahmed Muh'd Danasabe
December 21, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Hamisu Dan Musa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A ci gaba da nade naden da yake yi don taimaka masa wajen tafiyar da sha’anin mulki, sabon shugaban karamar hukumar Lokoja dake jihar Kogi, Hon Muhammed Danasabe Muhammed ya amince da nadin wani matashin dan siyasa, Hon Hamisu Dan Musa a matsayin Kansila Mia gafaka (Superbisory Coouncillor).

Dan Musa wanda ya fito daga mazabar gundumar Ward D dake karamar hukumar ta Lokoja, yana daya daga cikin yayan jam’iyyar  APC mai mulkin jihar Kogi.

samndaads

Hon Hamisu Dan Musa yayi karantunsa na firamare a makarantar Kabawa  da makarantar sakandiren al’ummar musulmi( Muslim Community Secondary School) duk a garin Lokoja.

Bayan kammala sakandiren ne, sai ya zarce kwalejin kimiya da fasaha ta jihar Kogi (Kogi State Polytechnic) da ke Lokoja, kafin daga bisani ya samu takardan shaidar digiri a fannin tarihi( History) a jami’ar gwamnatin tarayya( FUL) dake Lokoja.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Matasan APC Sun Yaba Wa Gwamnan Bauchi Bisa Bai Wa Iyalan Dan Jam’iyyar Gida

Next Post

Kungiya Ta Yi Gangamin Wayar Da Kai Matakan Kariya Daga Yoyon Fitsari

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Ahmed Muh'd Danasabe
2 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Ahmed Muh'd Danasabe
2 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Ahmed Muh'd Danasabe
2 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post

Kungiya Ta Yi Gangamin Wayar Da Kai Matakan Kariya Daga Yoyon Fitsari

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version