Idris Aliyu Daudawa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Shugaban Kasa Ya Nada Buba Marwa Shugaban NDLEA

by Idris Aliyu Daudawa
January 17, 2021
in LABARAI
1 min read
Buba Marwa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin Muhammadu Buba Marwa dan shekara 67, bugu da kri kuma tsohon gwamnan jihar Legas, a matsayin sabon shugaban Hukumar hana shan miyagun kwayoyi da hana safarar su ta kasa NDLEA. Kafin shi wannan mukamin da aka nada shi, Buba Marwa shi ne shugaban kwamitin shugaban kasa na hana sha ko kuma yaki da mu’amala da miyagun kwayoyi.

Masu ruwa da tsaki kan shi al’amarin sun yi na’am da ba shi sabon mukamin musamman ma akan shi rahoton daya bayar akan aikin daya gabatar. Da akwai kuma sauran mutanen da suke ta fadar albarkacin bakin su, musamman ma idan aka yi la’akari da wuraren da ya yi aikia shekarun baya, suna kuma ganin cewar da yake an ba shi shugabancin Hukumar gaba daya da akwai alamun da suke nuna ruwa zai biya kudin sabulu, musamman ma ganin yadda ya gabatar da aikin sa a jihar Legas lokacin  yana gwamna karkashin mulkin soja

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Samar Da Aikin Yi: Ministar Abuja Ta Yaba Wa Kokarin Shugaba Buhari

Next Post

Zaben Kananan Hukumomi: APC Ta Kama Hanyar Lashe Dukkan Kujeru A Kano

RelatedPosts

Garkuwa

An Kama Sojan Da Ke Kai Wa ‘Yan Ta’adda Kayan Sojoji A Zamfara

by Idris Aliyu Daudawa
15 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim "An kama wani jami’in soja da budurwarsa...

Aikin Wutar Mambilla  A Takardu Kawai Yake, Inji Gwamnonin Arewa Maso Gabas

Aikin Wutar Mambilla A Takardu Kawai Yake, Inji Gwamnonin Arewa Maso Gabas

by Idris Aliyu Daudawa
18 hours ago
0

Kungiyar gwamnonin arewa maso gabas sun nuna rashin jin dadin...

Bindiga

Gwamna Ortom Ya Yabawa Umarnin Buhari Na Hana Mallakar  AK47 Ba Bisa Ka’ida Ba

by Idris Aliyu Daudawa
19 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Gwamnan Jihar Benue Samuel Ortom a ranar...

Next Post
APC

Zaben Kananan Hukumomi: APC Ta Kama Hanyar Lashe Dukkan Kujeru A Kano

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version