Shugaban Kasar Sin Ya Aike Da Wasikar Taya Murnar Bude Dandalin Sada Zumunta Tsakanin Al’ummun Sin Da Amurka
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban Kasar Sin Ya Aike Da Wasikar Taya Murnar Bude Dandalin Sada Zumunta Tsakanin Al’ummun Sin Da Amurka

byCMG Hausa
2 years ago
Shugaban kasar Sin

A yau Laraba ne shugaban kasar Xi Jinping, ya aike da sakon taya murnar bude dandalin sada zumunta tsakanin al’ummun Sin da na Amurka da ke da taken “Alaka da Kuliang”, inda a cikin sakon na sa ya jaddada cewa, tushen ci gaban alakar sassan biyu ya ta’allaka ne kan hadin kan al’ummunsu. 

Kaza lika shugaba Xi ya yi fatan cewa, dukkanin al’ummun sassan biyu za su yayata labarin “Kuliang”, tare da ingiza ma’anar sa, ta yadda zumuntar dake tsakanin Sin da Amurka zai ci gaba da wanzuwa yadda ya kamata.

  • Firaministan Kasar Sin Ya Jaddada Hadin Kai Da Hadin Gwiwa A Taron Davos

A shekarar 1901, iyayen wani jariri Ba’Amurke mai suna Milton Gardner, sun zo da shi birnin Fuzhou na kasar Sin. Kuma a shekarar 1911, shi da iyalansa suka koma Amurka. To sai dai bayan hakan mista Gardner ya ci gaba da kaunar sake komawa garin sa dake kasar Sin, amma bai samu zarafin yin hakan ba har ya rasu.

Da taimakon wasu daliban kasar Sin da ke dalibta a Amurka, uwar gidan Gardner ta gano garin da marigayi mijin ta ke fatan ziyarta a kasar Sin shi ne Kuliang dake Fuzhou.

A shekarar 1992, shugaba Xi Jinping, wanda a lokacin shi ne sakataren kwamitin JKS reshen birnin Fuzhou, ya samu wannan labari mai taba zuciya game da Kuliang, don haka ya gayyaci uwar gidan Gardner da ta ziyarci kasar Sin.

A shekarar 2012, lokacin da Xi Jinping ke matsayin mataimakin shugaban kasar Sin, ya ziyarci Amurka, inda ya ba da labarin Kuliang yayin liyafar da kawayen Sin dake Amurka suka shirya, labarin da ya yi matukar jan hankali al’ummu masu yawa daga sassan kasashen 2.

Dandalin sada zumunta tsakanin al’ummun Sin da Amurka ya gudana a birnin Fuzhou fadar mulkin lardin Fujian a yau Larabaa. (Saminu Alhassan)

 

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Bikin Babbar Sallah: Tinubu Zai Sake Inganta Ababen More Rayuwa – Shettima

Bikin Babbar Sallah: Tinubu Zai Sake Inganta Ababen More Rayuwa - Shettima

LABARAI MASU NASABA

A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version