CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Shugaban Kasar Sin Ya Maida Hankali Matuka Kan Jama’a

by CRI Hausa
December 30, 2020
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Shugaban Kasar Sin Ya Maida Hankali Matuka Kan Jama’a
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shekarar 2020 wadda take zuwa karshe ta zama shekara ta musamman saboda barkewar cutar COVID-19 ba zato ba tsammani. A cikin wannan shekara, an yi gwagwarmayya sosai don neman dakile annobar, kuma a wannan shekara an ba da kulawa sosai ga jama’ar kasar Sin.
Ranar 19 ga watan Jarairu na bana, yayin da ake kusa da shiga sabuwar shekara bisa kalandar gargajiya ta kasar Sin, shugaba Xi Jinping ya ziyarci lardin Yunnan. A wannan biki mai muhimmanci ga Sinawa, shugaban ya kan saurari ra’ayin fararen hula da ba da kulawa gare su. Ranar 10 ga watan Faburairu, yayin da aka dukufa kan yakar cutar COVID-19, shugaban ya ba da jagoranci ga wannan aiki a birnin Beijing, inda ya mai da hankali matuka ga zamantakewar jama’a. Ranar 10 ga watan Maris, an killace birnin Wuhan har kwanaki 47. Shugaba Xi ya kai ziyara birnin don karawa jama’a dake kokarin dakile cutar a birnin kwarin gwiwa.
GDPn kasar Sin a farkon rubu’in bana ya ragu kashi 6.8% saboda barkewar cutar, hukumar siyasa ta kwamitin tsakiyar JKS dake karkashin jagorancin shugaba Xi Jinping ta tsaida shirin habaka bukatu a cikin gida yayin da ake kokarin daukar wasu matakai na yau da kullum don yakar cutar COVID-19.
Ban da wannan kuma, shugaban ya maida hankali matuka kan rayuwar kananan yara da matasa, wadanda ake ganin cewa su ne makomar al’umma. Ya jadadda sau da dama cewa, tilas ne a samar da yanayi mai kyau ga yara da matasa saboda ganin suna rayuwa cikin koshin lafiya, ta hakan za su girma zuwa mutane masu hazaka da kirki, don taka rawar gani wajen raya kasa. (Amina Xu)

SendShareTweetShare
Previous Post

Rundunar Sojin Sama Ta Yi Ruwan Bama-bamai A Dajin Sambisa

Next Post

Xi Jinping Ya Yi Rangadin Aiki A Sassa Daban Daban Na Kasar Sin A Shekarar 2020

RelatedPosts

Kyautata Alakar Sin Da Amurka Zai Taimakawa Gwamnatin Biden Wajen Shawo Kan Manyan Kalubale

Kyautata Alakar Sin Da Amurka Zai Taimakawa Gwamnatin Biden Wajen Shawo Kan Manyan Kalubale

by CRI Hausa
11 mins ago
0

Kamar yadda muka sani, shugaban Amurka na 46 Joe Biden,...

Jarin Waje Da Aka Zuba A Sin Ya Kafa Wani Sabon Matsayi

Jarin Waje Da Aka Zuba A Sin Ya Kafa Wani Sabon Matsayi

by CRI Hausa
18 mins ago
0

Jiya Laraba, ma’aikatar harkokin kasuwancin kasar Sin ta fidda bayanin...

Akwai Tabbaci Ga ‘Yancin Bin Addini Na Al’ummar Kabilu Daban Daban Na Jihar Xinjiang

Akwai Tabbaci Ga ‘Yancin Bin Addini Na Al’ummar Kabilu Daban Daban Na Jihar Xinjiang

by CRI Hausa
23 mins ago
0

Kakakin ofishin watsa labaru na gwamnatin jihar Xinjiang ta Uygur...

Next Post
Xi Jinping Ya Yi Rangadin Aiki A Sassa Daban Daban Na Kasar Sin A Shekarar 2020

Xi Jinping Ya Yi Rangadin Aiki A Sassa Daban Daban Na Kasar Sin A Shekarar 2020

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version