CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Shugaban Kasar Sin Ya Taya Nana Akufo-Addo Murnar Sake Cin Zabe

by CRI Hausa
December 20, 2020
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Shugaban Kasar Sin Ya Taya Nana Akufo-Addo Murnar Sake Cin Zabe
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aika da sakon taya murna ga takwaransa na kasar Ghana Nana Akufo-Addo, a jiya Asabar, bisa nasarar da ya samu na lashe zaben shugabancin kasar Ghana a karo na biyu.
Cikin sakonsa, shugaba Xi na kasar Sin ya ce, abokantakar dake tsakanin kasar Sin da kasar Ghana tana da tarihi matuka, kana kasar Ghana muhimmiyar kasa ce dake nahiyar Afirka, wadda kasar Sin take kokarin hadin gwiwa da ita. A cewar shugaban na kasar Sin, shugaba Akufo-Addo na kasar Ghana ya taba ziyartar kasar Sin a watan Satumban shekarar 2018, inda shugabannin 2 suka yi ganawa tare da samar da sakamako mai kyau.
Ban da wannan kuma, shugaba Xi ya yaba da ci gaban da aka samu a fannin raya huldar dake tsakanin kasashen Sin da Ghana. Ya ce, yana dora matukar muhimmanci kan aikin kyautata huldar dake tsakanin kasashen 2, kana ya yi alkawarin yin hadin gwiwa tare da shugaba Akufo-Addo, don ci gaba da kyautata huldar dake tsakanin Sin da Ghana, ta yadda za a amfanawa jama’ar kasashen 2.
A nasa bangare, mataimakin shugaban kasar Sin Wang Qishan, shi ma ya taya murna ga Mahamudu Bawumia bisa yadda ya sake cin zaben neman zama mataimakin shugaban kasar Ghana. (Bello Wang)

SendShareTweetShare
Previous Post

Sam Nda-Isaiah 1962-2020

Next Post

Kasar Sin Ta Samar Da Wani Yanayi Na Tabbas A Duniya

RelatedPosts

Allurar Rigakafin Da Sin Ta Samar Na Da Inganci

Allurar Rigakafin Da Sin Ta Samar Na Da Inganci

by CRI Hausa
8 hours ago
0

Ran 30 ga watan Disamba na shekarar bara, bayan allurar...

Rikicin Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Ya Jawo Asarar Guraben Ayyuka 245,000 A Amurka

Rikicin Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Ya Jawo Asarar Guraben Ayyuka 245,000 A Amurka

by CRI Hausa
12 hours ago
0

Wani nazari da cibiyar binciken harkokin tattalin arziki ta Oxford...

Amurka Za Ta Yi Wa Kanta Illa, Idan Ta Ci Gaba Da Hana Hajojin Jihar Xinjiang Shiga Kasar

Amurka Za Ta Yi Wa Kanta Illa, Idan Ta Ci Gaba Da Hana Hajojin Jihar Xinjiang Shiga Kasar

by CRI Hausa
12 hours ago
0

kwanan nan, hukumar kwastan da hukumar kare iyakokin Amurka, sun...

Next Post
Kasar Sin Ta Samar Da Wani Yanayi Na Tabbas A Duniya

Kasar Sin Ta Samar Da Wani Yanayi Na Tabbas A Duniya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version