Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Shugaban Kwamitin Wasannin Olympics Na Afrika: Gasar Wasannin Olympics Ta Beijing Za Ta Ba Da Mamaki Kuma Za Ta Kayatar

by
4 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Shugaban Kwamitin Wasannin Olympics Na Afrika: Gasar Wasannin Olympics Ta Beijing Za Ta Ba Da Mamaki Kuma Za Ta Kayatar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa,

Mustapha Berraf, shugaban kwamitin shirya gasar wasannin Olympics na Afrika, ya bayyana a ranar 23 ga wata cewa, a yayin da duniya ke fama da sabon nau’in annobar COVID-19, ga wasar wasannin Olympics ta lokacin sanyi ta Beijing da za ta gudana a ranar 4 zuwa 20 ga watan Fabrairun 2022, kawo yanzu, shirye-shirye suna gudana yadda ya kamata.

Ya ce kasar Sin tana da kwarin gwiwar nuna bajintar shirya gasar wasannin Olympics ta lokacin hunturu kuma wasannin za su yi matukar kayatarwa.

Labarai Masu Nasaba

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta

Mustapha Berraf wanda kuma mamba ne a kwamitin shirya gasar wasnnin Olympics na kasa da kasa.

Ya ce ya mai da hankali matuka kan wasannin motsa jikin na lokacin hunturu na Beijing dake tafe, kuma nan kwanaki masu zuwa, zai tafi zuwa birnin Beijing domin halartar wannan gagarumin bikin. (Ahmad Fagam)

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Shirya Gabatar Da Wasannin Olympics Na Lokacin Sanyi Mai Sauki, Tsaro Da Kayatarwa

Next Post

Allurar Rigakafi Karo Na Biyu Da Sin Ta Samarwa Zambiya Ta Isa Lusaka

Labarai Masu Nasaba

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

by CMG Hausa
11 hours ago
0

...

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta

by CMG Hausa
12 hours ago
0

...

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

by CMG Hausa
12 hours ago
0

...

MOC: Dalilan Da Ke Jawo Jarin Waje A Kasar Sin Ba Su Canja Ba

MOC: Dalilan Da Ke Jawo Jarin Waje A Kasar Sin Ba Su Canja Ba

by CMG Hausa
14 hours ago
0

...

Next Post
Allurar Rigakafi Karo Na Biyu Da Sin Ta Samarwa Zambiya Ta Isa Lusaka

Allurar Rigakafi Karo Na Biyu Da Sin Ta Samarwa Zambiya Ta Isa Lusaka

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: