Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Shugabannin Arewa Ke Da Hakkin Tsame Yankin Daga Kaka-ni-ka-yi, In Ji Gwamna Zamfara

by
7 months ago
in RAHOTANNI
1 min read
Filin Jirgin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Sagir Abubakar,

Gwamnan Jihar Zamfara ya zargi shugabannin Arewa game da matsalar tsaron da ta addabi yankin. Gwamna Bello Matawalle ya yi wannan zargin ne lokacin da yake gabatar da makala mai taken “yaki da matsalar tsaro a shiyyar Arewa maso Gabashin Njeriya, matsaloli da kuma mafita”, a wajen bikin kaddamar da sabbin shugabannin kungiyar ‘yan jarida a Kaduna.

Gwamnan wanda kwamishinan yada labarai na jihar, Ibrahim Birnin Magaji ya wakilta, ya ce shugabannin Arewa ne ke da alhakin fidda yankin daga halin kaka-ni-ka-yi da yankin ya shiga. A cwarsa, ‘yan boko masu rike da madafun iko a yankin abin da za su samu na mukaman siyasa ne kawai gabansu.

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Ukraine Ya Haifar Da Karin Tsadar Kayan Abinci A Nijeriya —Rahoton NBS

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Ya yi nuni da matsalolin fyade da kashe-kashen mata da kananan yara da garkuwa da mutane da fashi da makami a bisa manyan hanyoyi da sauran matsaloli da yankin ke fuskanta a matsayin abin takaici da damuwa.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Masarautar Katsina Ta Fi Kowacce Dadewa A Daular Sakkwato – Sarkin Musulmi

Next Post

Kusoshin Jam’iyyar APC A Kano Sun Juya Wa Ganduje Baya

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Ukraine Ya Haifar Da Karin Tsadar Kayan Abinci A Nijeriya —Rahoton NBS

Rikicin Ukraine Ya Haifar Da Karin Tsadar Kayan Abinci A Nijeriya —Rahoton NBS

by
6 hours ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

by Abba Ibrahim Wada
2 days ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

by Abba Ibrahim Wada
2 days ago
0

...

Za A Murkushe Ta’addanci A Nijeriya Kafin Karshen 2023 – Sojoji

Za A Murkushe Ta’addanci A Nijeriya Kafin Karshen 2023 – Sojoji

by Sabo Ahmad
3 days ago
0

...

Next Post
APC Kano

Kusoshin Jam’iyyar APC A Kano Sun Juya Wa Ganduje Baya

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: