Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Shugabannin Tarayyar Turai Na Yunƙurin Daƙile Kwararowar Baƙin Haure

by Tayo Adelaja
October 21, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

“Mu na da kwakkwarar dama da zamu iya rufe hanyar nan ta tekun Meditareniya,” a cewar shugaban Majalisar ƙungiyar ta EU, Donald Tusk, yayin da yake ganawa da manema labarai a taron ƙolin da aka yi a Brussels.

Bayanin na Tusk na nuni ne da tsallaka tekun Meditareniya mai cike da haɗari da bakin haure ke yi tsakanin Libya da Tsibirin Lampedusa da ke Italiya, mashigi na farko da baƙin na haure ke isa a Nahiyar ta turai.

samndaads

Dubban mutane ne suke halaka yayin da suke ƙoƙarin tsallaka tekun a cikin jiragen kwalekwale marasa inganci, ko kuma idan masu safarar mutanen sun yasar da su akan tekun.

Hukumomin Italiya sun ce adadin baƙin hauren da ke tasowa daga Libya ya ragu da kashi 20 cikin 100 a bana, tun bayan da suka haɗa kai da takwarorinsu na Libya wajen daƙile kwararar baƙin hauren

SendShareTweetShare
Previous Post

Gurɓacewar Muhalli Ya Kashe Mutum Miliyan 9

Next Post

Alewa Irin Ta Da: Tarihin Roberto Baggio

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
16 hours ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
16 hours ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
5 days ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Alewa Irin Ta Da: Tarihin Roberto Baggio

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version