Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Simeone Ya Kara Rattaba Sabon Kwantiragi A Atletico Madrid

by Tayo Adelaja
September 18, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mai horas da kungiyar kwallon Kafa ta Atletico Madrid, na Kasar Spain, Diego Simeone, ya sake tsawaita kwantiraginsa da kungiyar na tsawon shekaru biyu, inda zai karkare a shekara ta 2020.

Simeone, dan shekaru arba’in da bakwai (47) da haihuwa Dan kasar Argentina, ya kasance cikin jerin sunayen masu horas da ‘yan wasa da sukafi dadi a lig din kasar Spain, inda ya fara aiki da kungiyar a shekara 2011 yazuwa yanzu, kimanin shekaru shida kenan, Kuma tsohon dan wasan kungiyar ta Atletico Madrid ne,

samndaads

Diego ya sami nasarori da dama a kungiyar a matsayinsa na mai horaswa, cikin nasarorin nasa da ya samu sun hada da lashe kofin Lig wato Laliga na kasar Spain, a shekarar 2014,

Bayan haka Diego Simenon, ya kai kungiyar ta Atletico, zuwa wasan karshe na cin kofin zakarun nahiyar turai (UCL) har sau biyu a 2014 da kuma 2016, sai dai bai samu nasarar lashe kofin koda sau daya ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Dybala Ya Ci Kwallo Uku Rigis A Wasa Na 100

Next Post

Ko kun san?

RelatedPosts

United

Manchester United Za Ta Iya Bawa Duniya Mamaki

by Muhammad
4 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Robert Pires,...

Zura Kwallaye

Ronaldo Yana Shirin Zama Wanda Ya Fi Zura Kwallaye A Duniya

by Muhammad
4 hours ago
0

A daren ranar Larabar data gabata dan wasa Cristiano Ronaldo...

Lampard

Ana Dab Da Korar Lampard A Chelsea

by Muhammad
1 day ago
0

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa shugabannin kungiyar ta...

Next Post

Ko kun san?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version