Sin Da Amurka Sun Amince Da Ci Gaba Da Tuntubar Juna A Dukkanin Matakai
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Da Amurka Sun Amince Da Ci Gaba Da Tuntubar Juna A Dukkanin Matakai

bySulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Sin

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, da sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken, sun gana a birnin Vientiane na kasar Laos a jiya Asabar, inda suka yi musayar ra’ayoyi game da alakar sassan biyu, tare da amincewa da wanzar da shawarwari a dukkanin matakai, da zurfafa aiwatar da muhimman matsaya da shugabannin kasashen su suka cimma a watan Nuwamban bara a birnin San Francisco.

 

A ganawar ta jiya, mista Wang ya ce cikin watanni 3 da suka gabata, jami’an diflomasiyya, da na hada hadar kudade, da na shari’a, da masana batun sauyin yanayi, da sojojin kasashen biyu, sun tattaunawa da juna, baya ga fannin musaya tsakanin al’ummun sassan biyu.

  • Wakilin Sin Ya Bukaci A Tsagaita Bude Wuta A Gaza
  • Ribar Masana’antun Sin Ta Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Shidan Farkon Bana

Sai dai kuma duk da hakan, Wang ya ce ya zama wajibi a lura cewa, har yanzu bangaren Amurka bai dakatar da matakansa na dakilewa, da kokarin danne kasar Sin ba, maimakon samun sauki matakan karuwa ma suke yi.

 

Ya ce Amurka ta dau matsayar kuskure game da Sin, inda take kallon kasar ta mahangar danniya. A nata bangare kuwa, Sin ba ta bukatar yin babakere, ko shiga siyasar nuna karfin tuwo, kuma a matsayin ta na babbar kasa, Sin na da tarihin zama a sahun gaba a fannin tabbatar da zaman lafiya da tsaro tsakanin kasashen duniya.

 

Daga nan sai ministan wajen na Sin ya ce yankin Taiwan bangare ne na kasar Sin kuma bai taba zama, kuma ba zai taba zama kasa mai cin gashin kai ba. Ya ce kokarin ‘yantar da Taiwan na iya gurgunta yanayin zaman lafiya a zirin Taiwan.

 

A nasa bangare kuwa, Blinken cewa ya yi Amurka na matukar fatan daidaita alakar ta da Sin, kuma za ta ci gaba da bin manufar nan ta kasar Sin daya tak a duniya. Kaza lika, Amurka na fatan shawo kan bambance bambancen dake tsakanin ta da Sin, tare da kaucewa rashin fahimtar juna da fadawa mummunan tafarki. (Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Yadda Ake Alale Mai Kwai

Yadda Ake Alale Mai Kwai

LABARAI MASU NASABA

An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version