CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Sin Na Fatan Raba Gajiyar Binciken Da Take Yi A Duniyar Wata Da Sauran Sassa

by CRI Hausa
November 24, 2020
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Sin Na Fatan Raba Gajiyar Binciken Da Take Yi A Duniyar Wata Da Sauran Sassa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A ranar Talata ne kasar Sin ta harba tauraron dan Adam mai dauke da na’urar bincike ta Chang’e-5, a wani aiki da ya kasance mafi sarkakiya cikin jerin ayyukan binciken duniyar wata da kasar ta aiwatar. A hannu guda kuma, ta sha alwashin raba samfuran sinadarai da tauraron zai dawo doron duniya dauke da su, tare da sauran sassa.
Chang’e-5, na’ura ce da aka kera domin sauka a yankin arewa maso yammacin “Oceanus Procellarum”, wanda ke kusa da gefen wata a farkon watan Disamba dake tafe. Ana kuma sa ran za ta dawo doron duniya da kimanin kilogram 2 na sinadarai.
Idan har wannan aiki ya yi nasara, zai kasance irin sa na farko da ya kunshi saukowa da sinadarai daga duniyar waya, tun bayan wanda Amurka da tsohuwar tarayyar Soviet suka gudanar, a shekarun 1960 da 1970.
Duba da muhimmancin hakan ta fuskar binciken kimiyya, Sin ta sha alwashin raba sinadaran da na’urar za ta dawo da su doron duniya da sauran masu bincike. Kasancewar binciken sararin samaniya aiki da ke shafar rayuwar daukacin bil Adama, Sin na fatan bunkasa shi ta hanyar musaya, da hadin gwiwa tsakanin kasa da kasa. (Saminu)

SendShareTweetShare
Previous Post

An Tsige Kakakin Majalisar Dokokin Gombe

Next Post

Masanan Afirka: Nasarar Kawar Da Kangin Talauci Da Kasar Sin Ta Samu Za Ta Amfani Afirka

RelatedPosts

Sanya Takunkumi Kan Pompeo Da Sauran Wasu Amurkawa 27 Abu Ne Da Ya Dace

Sanya Takunkumi Kan Pompeo Da Sauran Wasu Amurkawa 27 Abu Ne Da Ya Dace

by CRI Hausa
6 hours ago
0

Kwanan nan, gwamnatin kasar Sin ta sanar da sanya takunkumi...

Jarin Da Sin Ta Zuba Kai Tsaye A Ketare A Shekarar 2020 Ya Karu Da 3.3%

Jarin Da Sin Ta Zuba Kai Tsaye A Ketare A Shekarar 2020 Ya Karu Da 3.3%

by CRI Hausa
6 hours ago
0

Kididdigar da ma’aikatar kasuwanci ta kasar Sin da hukumar kula...

Xi Ya Jaddada Muhimmancin Aiki Da Dokokin Jam’iyya A Lokacin Aiwatar Da Ajandar Raya Kasa Ta Shekaru 5 Karo Na 14

Xi Ya Jaddada Muhimmancin Aiki Da Dokokin Jam’iyya A Lokacin Aiwatar Da Ajandar Raya Kasa Ta Shekaru 5 Karo Na 14

by CRI Hausa
6 hours ago
0

Shugaban kasar Sin, kuma babban sakataren kwamitin kolin JKS Xi...

Next Post
Masanan Afirka: Nasarar Kawar Da Kangin Talauci Da Kasar Sin Ta Samu Za Ta Amfani Afirka

Masanan Afirka: Nasarar Kawar Da Kangin Talauci Da Kasar Sin Ta Samu Za Ta Amfani Afirka

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version